Sarkin Kano Muhammad Sanusi Ii
Sarki Muhammadu Sanusi II ya bayyana dalilin da yasa Goodluck Jonathan ya dakatar da cire tallafin man fetur a 2012, yana cewa tsoron harin Boko Haram ne.
Sarkin Kano na 16, Muhammadu Sanusi II, ya bukaci ministoci su rika gayawa shugabannin kasa gaskiya komai dacinta. Ya ce ya kamata su daina kwarzanta su.
Mai martaba Muhammadu Sanusi II zai jagoranci taron Oxford Global Think Tank da za a yi a Abuja. Zai yi hadaka da wanda ya kafa bankin tanbic IBTC, Atedo Peterside.
Gwamna Abba Kabir Yusuf na jihar Kano ya umarci dukkan sarakunan gargajiya da su ci gaba da gudanar da bikin hawan dawaki domin kare al’adu da martabarta.
Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II ya ce babu wanda zai iya rusa tarihin Kano, wanda aka gina bisa ilimi, kasuwanci da kwarewa inda ya ba al'mma shawara.
Khalifa Muhammadu Sanusi II ya ziyarci kasar China domin ganawa da kamfanoni. Ya gana da kamfanonin domin inganta tsaro da wutar lantarki a jihar Kano.
Mai Martaba, Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II ya kuma kare Shugaba Bola Tinubu bisa jajircewarsa wajen cire tallafin mai domin dakile durkushewar tattalin arziki.
A labarin nan, za a ji cewa Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II ya yabda da kokarin da gwamnatin Bola Ahmed Tinubu ta ke yi wajen farfado da tattalin arziki.
Mai Martaba Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II ya bayyana cewa gwamnati mai ci ta fara daukar matakan da tun sama da shekara 10 ya hasko su don gyara tattalin arziki.
Sarkin Kano Muhammad Sanusi Ii
Samu kari