Sarkin Kano Muhammad Sanusi Ii
Ana zargin Sarkin Kano Muhammadu Sanusi II ya soki Majalisar Najeriya karkashin Godswill Akpabio. Tsohon gwamnan ya ce babu abin da bai gani ba lokacin yana CBN.
Tsohon gwamnan CBN ya fadi abin da ba a sani ba game da alakarsa da Goodluck Jonathan da Ummar Musa Yarudua. Muhammadu Sanusi II ya fadi yadda ya buga da Jonathan.
Mai martaba sarkin Kano na 16, Muhammadu Sanusi II, ya bukaci kungiyar ECOWAS da ta sasanta da kasashen Nijar, Mali da Burkina Faso wadanda suka fice.
Sarkin Kano, Mai Martaba Muhammadu Sanusi II, ya buƙaci kungiyar Tarayyar Turai ta ƙara tallafawa Kano da Najeriya a fannonin tsaro, lafiya da ilimi.
Sarki Muhammadu Sanusi II ya yi magana kan belin da ICPC ta ba Nasir El-Rufa'i inda ya ce sharudan sun yi tsauri sosai kuma yana bukatar a masa adalci.
A labarin nan, za a ji cewa Sarkin Kano Muhammadu Sanusi II ya shaida cewa yawan alkawura babu aiki da shugabanni ke yi ba zai haifar da da mai ido a Arewa ba.
Sarki Muhammadu Sanusi ya yi wa mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima raddi game da cewa Kano cewa ta samar da Aliko Dangote da Abdul Samad Rabiu.
Tawagar kungiyar tarayyar Turai da wasu kasashen Turai ta ziyarci Sanusi II a Kano. Ya masu hawan daba a fadarsa. Sun hada da 'yan Spain, Italy, Faransa da sauransu.
Muhammadu Sanusi II da Aminu Ado Bayero sun soke hawan Sallah da suka shirya yi a lokacin bukukuwan babbar Sallah saboda yanayin tsaro da shawarar yan sanda.
Sarkin Kano Muhammad Sanusi Ii
Samu kari