Sarkin Kano Muhammad Sanusi Ii
Jami’ar Northwest University Kano ta musanta wani bidiyo da ke zargin Sarki Sanusi II da gazawar karatu, tana mai cewa ikirarin ƙarya ne kuma ba shi da tushe
Mataimakin gwamnan Kano Sule Garo ya halarci Mauludin Tijjaniyya a fadar Nasarawa ta Aminu Ado Bayero yayin da takaddamar masarautar Kano ke ci gaba.
Masarautar Kano ta musanta zargin carry-over da aka yi wa Sarki Sanusi II, tana cewa maki guda ne kacal ya rage masa samun First Class a karatunsa na Shari’a.
Sarkin Kano na 16, Muhammadu Sanusi, ya bukaci shugabanni su mayar da hankali wajen yin abubuwan da za su inganta rayuwar mutanen da suke jagoranta.
Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II ya yaba da ci gaban taron zikrin Tijjaniyya, yana cewa al'ada ce da sarakunan na baya suka kafa bisa shawarar Sheikh Nasiru Kabara.
Olusegun Obasanjo, Rabiu Kwankwaso, Aminu Tambuwal, Aminu Gwarzo, Murtala Garo sun je nada Garkuwan Kano da Sarkin Fulanin Ja'idinawan Kano a fadar Sanusi II
Ana zargin Sarkin Kano Muhammadu Sanusi II ya soki Majalisar Najeriya karkashin Godswill Akpabio. Tsohon gwamnan ya ce babu abin da bai gani ba lokacin yana CBN.
Tsohon gwamnan CBN ya fadi abin da ba a sani ba game da alakarsa da Goodluck Jonathan da Ummar Musa Yarudua. Muhammadu Sanusi II ya fadi yadda ya buga da Jonathan.
Mai martaba sarkin Kano na 16, Muhammadu Sanusi II, ya bukaci kungiyar ECOWAS da ta sasanta da kasashen Nijar, Mali da Burkina Faso wadanda suka fice.
Sarkin Kano Muhammad Sanusi Ii
Samu kari