
Sarkin Kano Muhammad Sanusi Ii







Atiku Abubakar ya ce addu’ar da Ado Bayero ya yi msa shi ne zai yi shugabanci. Sarki Ado Bayero ya fadawa Atiku wannan a lokacin yana mataimakin shugaban kasa

Khalifa Sanusi II ya tabbatar da cewa daga Makurdi aka shirya luguden wuta da ya halaka makiyaya masu yawa a Nasarawa. Yace tuni Ortom yana da kiyayyar Fulani.

Gwamna Samuel Ortom na jihar Benue ya tuhumi tsohon sarkin Kano, Muhammadu Sanusi na biyu da ingiza Fulani su hallakashi saboda kisan da aka yiwa Fulani a Doma.

Za a ji yadda Godwin Emefele ya ce ba zai yi aiki da duk wanda yayi aiki da Sunusi Lamido ba, sai ya kawo surukinsa ya bashi minting and printing ba a ka'ida ba

Gwamnan jihar Benue, Samuel Ortom, ya caccaki tsohon sarkin Kano, Sanusi Lamido kan wani bidiyo da ya fitar kwanan nan, ya ce ya je ya ji da shari'arsa a kotu.

‘Yaruwar Ado Bayero, Fulani Hasiya Bayero ta rasu a makon da ya wuce. Bola Tinubu ya ce duk wanda ya san Marigayiya Fulani Hasiya Bayero, ba zai manta da ita ba
Sarkin Kano Muhammad Sanusi Ii
Samu kari