
Sarkin Kano Muhammad Sanusi Ii







Sarkin Kano na 14, Sanusi Lamido Sanusi ya ce ya yi wa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu bayani kan ziyarar shiga tsakani da ya kai wa shugabannin sojojin Nijar.

Tsohon Sarkin Kano, Muhammad Sanusi Lamido Sanusi II yana ganawa da Shugaba Bola Tinubu a fadar shugaban kasa, Abuja, bayan tafiyarsa zuwa Jamhuriyar Nijar.

A yau Sarkin Kano na 14, kuma Halifan darikar Tijjaniyyah na Najeriya, Muhammadu Sanusi II, ya samu ganawa da Shugaban mulkin sojan Nijar, Abdulrahmane Tchiani.

Abba Kabir Yusuf ya amince da nadin shugabannin hukumomin gwamnati. Sanusi Bature Dawakin Tofa ya ce a cikin wadanda aka ba mukamai akwai Dr. Maigari Indabawa

An alaƙanta tsohon gwamnan Kano, Abdullahi Umar Ganduje da hannu cikin cire sunan Maryam Shetty daga mutanen da Tinubu zai naɗa ministoci a gwamnatinsa. Shetty.

Ana zargin an daura hotunan Muhammadu Sanusi II da na Shugaban kasa a gidan Gwamnatin Kano, a hedikwatar APC da ke birnin tarayya, an ga allon Abdullahi Ganduje

A Kano, a auren zaurawan da gwamnatin Abba Kabir Yusuf za tayi, mata su na harin auren Sanata Kawu Sumaila, Yusuf Ogan Boye, da wani ‘Dan Majalisar tarayya.

Za a ga Dr. Abubakar Labaran Yusuf wanda shi ne kwamishinan ma'aikatar lafiya a Kano ya yi zaune a bakin ƙofar shiga ma'aikatar lafiya domin tare masu makara.

A yayin da ake bikin hawan Nasarawa, Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya hadu da Sarkin Kano da ‘yan majalisarsa a ranar hawan dashe a gidan Gwamnatin Kano.
Sarkin Kano Muhammad Sanusi Ii
Samu kari