Sarkin Kano Muhammad Sanusi Ii
Gimbiya Khadija Yusrah, diyar tsohon sarkin Kano, Muhammad Sanusi II za ta amarce da Akintade Shittu, Shugaban hukumar tattara bayanan kasa (GIS) na jihar Kwara.
Kungiyar kare martabar al'adun gargajiya ta Kano (KACDA) ta yi kira ga gwamnatin jihar Kano da ta rushe masarautun Rano, Gaya, Bichi da Karaye akan wasu dalilai.
Gwamnatin jihar Kano ta umarci majalisar masarautar Bichi da ta dakatar da bikin nadin sarautar Salisu Ado Bayero a matsayin hakimin masarautar..
Yayin da maganar sake fasalin masarautun Kano ke kara yawa, Cibiyar kare jama’a a Najeriya (SHAC) ta tura gargadi ga hukumomi kan matsalar da ke neman faruwa a Kano.
Wata kungiya a Kano mai suna Inuwar Masarautar Bichi ta sake tura wasika zuwa ga Majalisar jihar kan sake fasalin masarautun da ake tababa a kansu.
Jam’iyyar APC ta zo ta 3 yayin da ‘Dan sarkin Muri ya lashe zaben majalisar wakilan tarayya. Zababben ‘dan majalisar ya doke ‘yan takara goma wajen samun nasara.
Akasin Muhammadu Sanusi II, Aminu Ado Bayero bai goyon bayan dauke ma’aikata zuwa Legas. Sarkin Kano ya gabatar da jawabi a gaban Mai dakin shugaban Najeriya
Rahoto ya zo yanzu nan cewa Kotun Musulunci ta aike da Murja Kunya zuwa gidan gyaran hali saboda zargin koyar da karuwanci da kuma tayar da hankali.
Jagora a APC, Garba Kore ya fadawa Gwamnatin Abba ta cire Sarakuna da aka kirkiro a Kano. A lokacin baya shi yana cikin wadanda suka yi maraba da kirkiro sarakuna.
Sarkin Kano Muhammad Sanusi Ii
Samu kari