Sarkin Kano Muhammad Sanusi Ii
Fadar shugaban kasa ta yi martani ga Sanusi II kan sukar Bola Tinubu d aya yi kan ciwo bashi duk da cire tallafin man fetur da aka yi a Najeriya.
Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II, ya tambayi dalilin ci gaba da karbar bashi duk da cire tallafin mai, yana gargadin cewa rashin daidaito na iya lalata ribar.
Wani lauya ya bayyana cewa shari’ar Aminu Babba Dan’agundi a Kotun Koli ba ta shafi sarautar Kano ba, kuma ba ta kunshi cire ko mayar da wani sarki ba.
Kotun koli ta daga shari;ar masarautar Kano da Aminu Ado bayero da Muhammadu Sanusi II ke jagoranta zuwa bayan zaben shugaban kasa da gwamnoni na 2027.
An tabbatar da rasuwar Salihi Aminu Sanusi, ƙanin Mai Martaba Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II, lamarin da ya jefa iyalai, abokai da masoya cikin jimami mai tsanani.
An gurfanar da mai tuka motar matar Sarki Muhammadu Sanusi II da wasu mutane biyu bayan zarginsu da laifin shiga dakin matar Sarki su tafka kazamar sata.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin Kano ta bayar sahihin bayani game da rashin ganin Gwamna Abba Kabir Yusuf a hawan Nasarawa da aka yi a Kano.
Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II ya jagoranci sallar Idi a Kofar Mata, inda Aminu Ado Bayero ya gudanar da idi a Kofar Nasarawa da ke jihar Kano.
A labarin nan, za a ji cewa Sarkin Kano Muhammadu Sanusi II ya karbi bakuncin tawagar gwamnatin Kano a wani buda baki na musamman da aka shirya a Fadarsa.
Sarkin Kano Muhammad Sanusi Ii
Samu kari