Sarkin Kano Muhammad Sanusi Ii
Sarki Muhammadu Sanusi II ya yi magana kan belin da ICPC ta ba Nasir El-Rufa'i inda ya ce sharudan sun yi tsauri sosai kuma yana bukatar a masa adalci.
A labarin nan, za a ji cewa Sarkin Kano Muhammadu Sanusi II ya shaida cewa yawan alkawura babu aiki da shugabanni ke yi ba zai haifar da da mai ido a Arewa ba.
Sarki Muhammadu Sanusi ya yi wa mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima raddi game da cewa Kano cewa ta samar da Aliko Dangote da Abdul Samad Rabiu.
Tawagar kungiyar tarayyar Turai da wasu kasashen Turai ta ziyarci Sanusi II a Kano. Ya masu hawan daba a fadarsa. Sun hada da 'yan Spain, Italy, Faransa da sauransu.
Muhammadu Sanusi II da Aminu Ado Bayero sun soke hawan Sallah da suka shirya yi a lokacin bukukuwan babbar Sallah saboda yanayin tsaro da shawarar yan sanda.
Tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan ya bayyana Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II a matsayin aboki na kwarai, lamarin da ya ba mutane dariya a taro.
Gogaggen masanin al’adun Arewa, Ibrahim Ado Kurawa, ya zargi Abdullahi Ganduje da kalamai mabambanta kan takaddamar masarautar Kano da ta shafi Muhammadu Sanusi II.
Sheikh ISa Ali Pantami ya yi bayani kan sulhun da ya yi wa tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufa'i da gwamna Uba Sani a makabarta. Ya yi sulhu da Buhari da sarakuna.
Tsohon shugaban APC na kasa, Abdullahi Umar Ganduje ya ce an masa gurguwar fassara kan kiran Muhammadu Sansu da Sarkin Kano a wurin rantsar da Murtala Garo.
Sarkin Kano Muhammad Sanusi Ii
Samu kari