Sarkin Kano Muhammad Sanusi Ii
Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II, ya ce an yi masa mummunan fahimta kan kalamansa da ake cewa ya halatta dukan mata a Musulunci wanda ya yi karin haske kan haka.
Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II ya bukaci ba mata dama a siyasa da kuma harkokin kasuwanci inda ya tuna sauyin da ya kawo lokacin da yake gwamnan CBN.
Shugaban Najeriya, Bola Tinubu ya ce Najeriya ba za ta rushe a hannunsa ba, ya yi magana ne yayin bude cibiyar al'adu a Legas. Sanusi II ya halarci taron.
Wasu tsofaffin 'yan siyasa da suka taba zama gwamnoni sun dawo sarakunan gargajiya. Tsofaffin gwamnoni 6 ne a Najeriya suka taba zama sarakunan gargajiya.
Rundunar 'yan sandan jihar Kano ta fitar da abubuwan da ta kama a watan Satumban 2025. An kama mutane da dama da bindigogi, miyagun kwayoyi da sauransu.
Masarautar Zazzau ta shirya gagarumin bikin nadin Sarautar Saudaunan Zazzau da aka ba tsohon mataimakin shugaban kasa, Muhammad Namadi Sambo a Kaduna.
Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II, ya yi kira ga Najeriya da ta ba da fifiko ga bagaren masu zaman kansu don haɓaka tattalin arziki a wani taron UNGA a New York.
Sarki Sanusi II ya dura Amurka yayin da ake taron majalisar dinkin duniya na 80. Ya gana da Bill Gates da ministan tsaro, Badaru Abubakar da Yusuf Tuggar
A jiya Asabar 20 ga watan Satumbar 2025, Hakimin Shargalle a jihar Katsina, Hadi Sirika ya gana da Sarkin Kano na 15, Aminu Ado Bayero a fadarsa da ke jihar.
Sarkin Kano Muhammad Sanusi Ii
Samu kari