Sarkin Kano Muhammad Sanusi Ii
Sarkin Kano na 16, Muhammadu Sanusi II, ya bayyana dalilin da ya sanya ya koma karatu a jami'a. Ya ce yana da dadadden burin ganin ya yi karatu a fannin shari'a.
Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II, ya kira Gwamna Abba Kabir Yusuf ya rattaba hannu kan hukuncin kisa don rage kisan kai a jihar, yana jaddada adalci da tsaro.
Sarkin Kano, Alhaji Muhammad Sanusi II, ya koma karatun digiri a Jami'ar Northwest, yana karatu a fannin shari’a, tare da jawo farin ciki tsakanin dalibai.
Gwamna Dikko Umaru Radda na jihar Katsina ya ziyarci Khalifan Tijjaniyya, Muhammadu Sanusi II da filin da za a yi Maulidin Darikar Tijjaniyya a Katsina.
A labarin nan, za a ji cewa Sarki Muhammadu Sanusi na II ya samu gurbin karatun karatun lauya a bangaren shari'ar Musulunci a jami'ar Northwest da ke Kano.
Gwamnatin Kano karkashin Abba Kabir Yusuf ta nesanta kanta daga batur tarbar mai martaba Aminu Ado Bayero a filin jirgin Malam Aminu Kano daga tafiya.
Sarki Muhammadu Sanusi II ya yi ta'aziyyar rasuwar 'yan majalisar Kano biyu a rana daya. Sarki Aliyu Daneji da Hon. Aminu Sa’adu Ungoggo sun rasu a Kano.
Sarkin Kano na 16, Muhammadu Sanusi II ya koka kan halin da 'yan siyasa ke nuna a Najeriya. Ya bayyana cewa sun dauki mukaman gwamnati daga su sai 'ya'yansu.
Khalifa Muhammadu Sanusi II ya bayyana yadda marigayi Sheikh Dahiru Usman Bauchi ya ke masa addu'a a shekarun baya da yadda ya dawo Sarautar Kano saboda addu'arsa.
Sarkin Kano Muhammad Sanusi Ii
Samu kari