
Sarkin Kano Muhammad Sanusi Ii







Mataimakin shugaban kasa, Sanata Kashim Shettima, ya yaba wa darikar Tijjaniyya kan kokarinta na hada kan Musulmai tare da kawo zaman lafiya a kasa.

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya bayyana godiyarsa ga mahalarta maulidin Kano. Gwamnan ya yaba wa kokarin sarkin Kano Muhammadu Sanusi II.

Mai martaba sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II ya ce tsarin sarakunan gargajiya za su taka rawa wajen kawo karshen kalubalen zaman takewa a ƙasar nan.

Kalaman da sarkin Kano Muhammadu Sanusi II kan gwamnatin Tinubu sun jawo muhawara mai zafi a Najeriya. Farouq Kperogi da Farfesa IBK sun barke da muhawara.

Sarkin Kano na 16, Muhammadu Sanusi II, ya yi magana kan sukar da ya yi wa gwamntin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu. Ya ce ba a fahimci kalamansa ba.

Kungiyar Northern Patriotic Coalition for Democracy (NPCD) ta caccaki Sarki Muhammadu Sanusi II bayan sukar gwamnatin Bola Tinubu da tsare-tsarenta.

Sanata Shehu Sani ya bukaci mai martaba Aminu Ado Bayero da Muhammadu Sanusi II su fice daga kotu su buga da juna a filin kwallo domin magance rikicinsu.

Gogaggen Lauya, Barista Abba Hikima ya na ganin bai kamata Sarkin Kano Muhammadu Sanusi II ya rufe bakinsa a kan matsalolin tattalin arzikin Najeriya ba.

Gwamnatin shugaba Bola Ahmed Tinubu ta yi martani ga sarkin Kano, Muhammadu Sanusi kan sukar tsare tsaren farfado da tattalin arziki da Tinubu ya kawo Najeriya.
Sarkin Kano Muhammad Sanusi Ii
Samu kari