Sarkin Kano Muhammad Sanusi Ii
Umar Sa'ad Hassan, wani kwararren lauya kuma mai sansanci mazaunin Kano ya magantu kan yadda Gwamna Abba Kabir Yusuf zai iya mayar da Sanusi Lamido kan sarautar Kano
Yayin da ake ci gaba da kiraye-kirayen tube Sarkin Kano, Ado Bayero, Sarkin zai kaddamar da aikin bude sabon asibitin kungiyar Musulunci ta Ahmadiyya Muslim Jama’at.
Rabiu Musa Kwankwaso ya fadi makomar masarautun Bichi, Rano, Gaya, da Karaye da Ganduje ya kirkiro a Kano. Gwamnati za ta duba yiwuwar dawo da Muhammadu Sanusi II.
Gwamnan jihar Abia, Dr Alex Otti ya nada mai girma Muhammadu Sanusi II da wasu mutane 18 matsayin mambobin cibiyar AGEAC a jihar, domin farfado da tattalin arziki
Godwin Emefiele ya kawo canjin kudi da wasu tsare-tsaren da suka wujijjiga tattalin arziki. A tarihin CBN, ba a taba samun wanda ya dade yana gwamna irinsa ba.
Har yanzu ba a ji sakon taya gwamnatin NNPP murna daga bakin masarautun Kano ba. Abba Kabir Yusuf ya sake doke APC a shari’ar zaben gwamna da aka yi.
Ana ta kiraye-kirayen mayar da tsohon Sarkin Kano, Sunusi Lamido Sunusi kan kujerarshi bayan tube masa rawani da tsohon Gwamna Abdulllahi Ganduje ya yi a 2020.
Muhammadu Sanusi II ya soki tawakkalin Nasiru Gawuna, ya zargi APC da kokarin karbe mulki da karfin tsiya. Khalifa Sanusi II ya ce APC ta makara wajen karbar kaddara
Za a ji cewa mahaifiyar gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf ta ziyarci mahaifiyar Khalipha Muhammadu Sanusi. Tayi addu’ar Allah ya dawo da shi gidan Dabo.
Sarkin Kano Muhammad Sanusi Ii
Samu kari