
Sarkin Kano Muhammad Sanusi Ii







Aminu Babba Ɗan'agundi ya yi barazanar sake maka Muhammadu Sanusi II a gabam kotu idan har ya ci gaba da bayyana kansa a matsayin sarkin masarautar Kano.

Bayan umarnin kotu kan rigimar sarauta da ake yi a Kano, Alhaji Aminu Babba Dan’agundi ya bukaci gwamnati da hukumomi su girmama umarnin kotun daukaka kara.

A jiya Juma'a ne Alkalin Kotun Daukaka Kara ya dakatar da aiwatar da hukuncin da ya tabbatar da dawowar Sanusi II a matsayin Sarki inda kowa ke sha'aninsa a Kano.

Awanni bayan hukuncin kotu kan rigimar sarauta, gwamnatin Kano ta ce hukuncin kotun daukaka kara bai soke dawo da Sanusi II matsayin sarkin Kano ba.

Baffa Babba Ɗan'agundi ya bayyana cewa hukuncin da Kotun Ɗaukaka Kara ya nuna cewa Aminu Ado da sauran sarakuna 4 nannan daram a kuejrunsu na sarauta.

Kotun daukaka kara da ke Abuja ta dakatar da aiwatar da hukuncinta na 10 ga Janairu da mayar da Sanusi II kan kujerarsa da soke dokar masarautar Kano.

Jarumar Kannywood, Rahama Sadau ta bayyana abubuwan da ke burgeta a kan mai martaba Muhammadu Sanusi bayan sun yi wata haduwar ba zata a filin jirgin sama.

Sarki Muhammadu Sanusi II ya karbi bakuncin kungiyar 'Obidient' a jihar Kano. Sanusi ya zauna da mutanen Peter Obi ranar da Malam Nasir El-Rufai ya bar APC.

Rundunar 'yan sandan Kano ta fitar da gargadi da shawari ga Musulmai yayin da aka fara watan Ramadan a fadin duniya. An bukaci jama'a su kiyaye dokoki
Sarkin Kano Muhammad Sanusi Ii
Samu kari