Muhammadu Sa'ad Abubakar
Sarkin Musulmi, Alhaji Muhammad Sa’ad Abubakar, ya tura sakon ta’aziyya ga Musulmai da Kiristoci kan mutuwar Qamardeen Ajala da Engr. Sunday Makinde.
Majalisar kolin harkokin addinin Musulunci karkashin jagorancin sarkin Musulmi ta bukaci dakatar da kafa masarautar Sayawa a garin Tafawa Balewa zuwa Bogoro
A 2024 an yi rikicin sarauta inda manyan sarakuna daga Arewacin Najeriya suka fuskanci kalubale daga gwamnoni. Aminu Ado Bayero, Sarkin Musulmi da Lamido Adamawa
Mai alfarma sarkin Musulmi ya jagoranci raba zakka a jihar Jigawa. Jigawa ta yi fice wajen raba Zakka a Najeriya. Gwamna Namadi ai taimaki shirin zakka.
Gwamna Umaru Bago zai rika daukar nauyin karatun mata 1,000 duk shekara domin karanta fannin lafiya. Zai raba kwanfutoci miliyan 1 a makarantun gwamnati.
Mai alfarma Sarkin Musulmi, Alhaji Muhammad Sa'ad Abubakar ya yi alhinin rasuwar sanannen malamin addinin musulunci, Sheikh Muyideen Ajani Bello.
Majalisar Koli ta Harkokin Addinin Musulunci (NSCIA) ta yi kira ga yan kasa da su kwantar da hankulansu kan kudirin haraji da ake ta magana a kai musamman a Arewa.
Mai alfarma Sarkin Musulmi, Alhaji Muhammad Sa'ad Abubakar III, ya bukaci 'yan Najeriya da su rika taimakon mabukata da dukiyoyinsu. Ya ce dukiya ba ta da tabbas.
Mai alfarma Sarkin Musulmi, Alhaji Sa'ad Abubakar III, ya bukaci 'yan siyasan Sokoto da su yi koyi da takwarorinsu na jihar Kebbi wajen hadin kai a tsakaninsu.
Muhammadu Sa'ad Abubakar
Samu kari