
Muhammadu Sa'ad Abubakar







Mai alfarma sarkin Musulmi, Alhaji Muhammad Sa'ad Abubakar III ya buƙaci ƴan kasuwa su guje ɓoye kayan abinci, sannan su tausaya su rage farashinsu da azumi.

kwamitin ganin wata a fadar sarkin Musulmi ya yi karin haske kan matakan da suke bi wajen tantance labarai da suke samu. Masana taurari sun fadi ranar ganin wata

Fadar mai alfarma sarkin Musulmi ta sanar da fara duba watan azumin Ramadan na 2025. Idan aka ga wata za a fara azumin 2025 ne ranar Asabar mai zuwa.

Majalisar Koli ta Harkokin Musulunci (NSCIA) karkashin jagorancin Sarkin Musulmi, Sa'ad Abubakar ta bukaci Majalisar Dattawa ta cire wasu sassan kudirin haraji.

Shugaban JNI kuma mai alfarma sarkin Musulmi, Muhammad Sa'ad Abubakar ya buƙaci malamai su haɗa kansu kuma su haɗa kan musulmi, su daina zagin juna.

Binciken gaskiya ya nuna cewa hoton da ake yaɗawa a kafafen sada zumunta waɓda ke nuna sarkin Musulmi a cikin kayan bokaye kirkirarsa aka yi don yaɗa karya.

Oba OmoTooyosi ya ce bai dace a kafa shari'ar Musulunci a Kudu maso Yamma ba, yana mai cewa dimokuradiyya ce kadai za ta tabbatar da zaman lafiya.

Mai alfarma sarkin Musulmi ya ayyana Juma’a 31 ga Janairu 2025 a matsayin 1 ga Sha’aban yayin da kwamitocin duban watan suka kasa ganin jinjirin watan.

Yayin da watan Azumi ke kara gabatowa, Majalisar Sarkin Musulmi ta umarci al'ummar Musulmi da su fara duba watan Sha’aban 1446 AH a gobe Laraba, 29 ga Janairun 2025.
Muhammadu Sa'ad Abubakar
Samu kari