Muhammadu Sa'ad Abubakar
Majalisar koli mai kula da harkokin musulunci a Najeriya (NSCIA) ta karyata labarin cewa ta na samun tallacin kudi daga gwamnati don gudanar da ayyukanta.
Mai alfarma Sarkin Musulmi, Alhaji Muhammad Sa’ad Abubakar III ya bukaci a fita duba watan Ramadan 2026 a ranar Talata 17 ga Fabrairun shekarar 2026.
Kungiyar MUSWEN da malaman Musulmi a Kudu maso Yamma sun jaddada bin umarnin Sarkin Musulmi kan azumin Ramadan 2026, suna tabbatar da hadin kai da zaman lafiya.
Mai alfarma Sarkin Musulmi, Alhaji Muhammadu Sa'ad Abubakar III, ya yi tsokaci kan matsalar rashin tsaron da ake fama da ita. Ya bayyana abin da ke kara rura wutar.
Ƙungiyar Limamai da shugabanni a yankin Yarabawa ta bayyana cewa azumin Ramadan zai fara ranar Laraba, 18 ga Fabrairun shekarar 2026 da muke ciki.
Kwamitin duba wata a Najeriya ya nemi hadin kan 'yan kasa yayin da watan Ramadan ke kara karatowa. Ya bukaci a yi wa Alhaji Abubakar Sa’ad III biyayya.
Mai alfarma Sarkin Musulmi ya sanar da shiga watan Sha'aban na shekarar 1447 wanda ya ke nuna cewa saura wata 1 a fara azumin watan Ramadan na 2026.
Mai alfarma Sarkin Musulmi na Najeriya, Alhaji Muhammad Sa’ad Abubakar III ya yi umarni da a fara fita duba watan Shawwal na 1447 bayan Hijira a 2026.
Mai alfarma Sarkin Musulmi, Alhaji Muhammad Sa’ad Abubakar III ya yi kira ga shugaba Bola Ahmed Tinubu da ya yi wa 'yan kasa bayani kan rashin tsaro.
Muhammadu Sa'ad Abubakar
Samu kari