Muhammadu Sa'ad Abubakar
Kungiyar JNI karkashin jagorancin Mai Alfarma Sarkin Musulmi, Muhammad Sa'ad Abubakar III ta bukaci daukacin musulmin Najeriya su tashi tsaye a goman karshe.
Shehun Borno, Abubakar Umar Elkanemi ya wakilci Mai Alfarma Sarkin Musulmi wajen sanar da ganin jinjirin watan Ramadan a Najeriya, karo na farko cikin shekaru 20.
Hukumar ganin wata ta Najeriya ta tabbatar da fara azumin watan Ramadan a 2026. Sarkin Musulmi, Muhammad Sa'ad Abubakar III ne ya tabbatar da haka.
Masana ilimin taurari sun ce zai yi wahala a iya ganin watan Ramadan a yau Talata 29 ga Sha'aban a Najeriya. Simwal Usman Jibril ya ce zaibyi wahala a ga wata
Dan kwamitin ganin wata a fadar mai alfarma Sarkin Musulmi, Simwal Usman Jibril ya yi karin haske kan matakan da ake bi wajen ganin wata idan rana ta fadi.
Mai alfarma Sarkin Musulmi, Alhaji Muhammad Sa'ad Abubakar III ta hannun kungiyar JNI ya fara kokarin tsaftace yanayin tafsirin Alkur'ani a watan Ramadan.
Majalisar koli mai kula da harkokin musulunci a Najeriya (NSCIA) ta karyata labarin cewa ta na samun tallacin kudi daga gwamnati don gudanar da ayyukanta.
Mai alfarma Sarkin Musulmi, Alhaji Muhammad Sa’ad Abubakar III ya bukaci a fita duba watan Ramadan 2026 a ranar Talata 17 ga Fabrairun shekarar 2026.
Kungiyar MUSWEN da malaman Musulmi a Kudu maso Yamma sun jaddada bin umarnin Sarkin Musulmi kan azumin Ramadan 2026, suna tabbatar da hadin kai da zaman lafiya.
Muhammadu Sa'ad Abubakar
Samu kari