Yan fashi
'Yan daba sun kai hari tashar saukar jirgi da ke cikin kamfanin siminti na Ashaka da ke a Gombe. Jami'in NSCDC ya samu nasarar kashe ɗaya daga cikin 'yan daban.
Jami’an shige da fice biyu sun jikkata bayan wani mutum da ake kira Fasto Darlington ya harbe su bisa kuskuren zargin su 'yan fashi ne da suka zo sata.
Rundunar 'yan sanda ta ceto mutane 17 da aka sace a jihar Kaduna tare da kwato manyan bindigogi har 21 a cikin wata motar haya. Sun gwabza fada da yan fashi.
Rundunar yan sanda ta kai farmaki maboyar masu laifi a unguwanni da dama a birnin tarayya Abuja. An kama mutane 136 kuma ana cigaba da musu bincike.
Wasu miyagu sun farmaki masallaci a jihar Kaduna yayin da masallata suke tsaka da gudanar da ibada. 'Yan sanda sun cafke wasu da ake zargi da kai harin.
Sheikh Isa Ali Pantami ya kubuta daga sharrin 'yan fashi a 1993 bayan sun masa harbi guda uku a hanyar Maiduguri saboda addu'a. Ya fadi yadda ya tsira a jirgin sama.
'Yan fashi da makami sun kai hari makarantar sakandare ta Yashe a karamar hukumar Kusada a jihar Katsina. Sun kashe mai gadi a lokacin da ake suhur.
Rundunar 'yan sandan Najeriya a jihar Legas ta kama mutane 35 da ake zargi da fashi da makami. 'Yan sandan sun bayyana cewa an gurfanar da su a kotu.
Rundunar 'yan sanda sanda ta kama Alhassan Isa da ake zargi da satar mota a Jigawa, kuma ya amsa laifinsa, yayin da ake shirin gurfanar da shi gaban kotu.
Yan fashi
Samu kari