Ginin Tituna
A labarin nan, za a ji gwamna Umaru Dikko Radda ya bayyana halin da ya ke ciki bayan motarsa da wata kirar Golf sun yi taho mu gama a hanyar zuwa Daura.
Gwamnatin tarayya ta samu karbar bashin Dala miliyan 747 domin karasa wani sashe na aikin titin Legas-Calabar da aka fara. Ministan kudi ne ya bayyana haka.
A labarin nan, za a ji cewa Ministan Abuja, Nyesom Wike ya bayar da umarni a kan fara korar masu kananan sana'o'i domin 'tsaftace' babban birnin tarayya.
Alhaji Aliko Dangote ya yaba da kokarin da Bola Tinubu ke yi a wata wasika da ya rubuta masa. Ya yabawa Tinubu kan ayyukan raya kasa da ya ke a Najeriya.
A labarin nan, za a ji cewa hukumar kiyaye afkuwar hadurra ta kasa ta zargi gudun wuce sa'a da aron hannu ne suka jawo mummunan hadarin mota a jihar Kano.
Tsohon gwamnan Ebonyi kuma ministan ayyuka a Najeriya, David Umahi, ya yabawa salon mulkin Shugaba Bola Tinubu da ayyukan alheri da yake yi a kasa.
A labarin nan, za a ji jam'iyyar NNPP ta bayyana takaicin yadda aka rasa rayukan matasa a tawagar 'yan wasan Kano suna dab da karasowa gida daga Ogun.
Majalisar Zartarwar Kano ta amince da Naira biliyan 51.5 don gudanar da ayyukan more rayuwa, ciki har da gyaran tituna da sabunta wutar lantarki.
Karamin ministan ayyuka, Muhammad Bello Goronyo, ya nuna cewa samar da ingantattun hanyoyi zai taimaka wajen magance matsalar rashin tsaro a Najeriya.
Ginin Tituna
Samu kari