
Ginin Tituna







A jiya ne aka ji Gwamnatin tarayya ta bada sabuwar kwangilar titin N90bn daf da Bola Tinubu zai hau mulki. Aikin fadada titin Akure/Ado-Ekiti da zai ci N90bn.

An yarda NNPCL ya kashe N1.5tr wajen yin tituna a jihohi 11. Ministan ayyuka da gidajen Najeriya, Raji Babatunde Fashola SAN ya tabbatar da haka bayan taron.

Gwamnatin jihar Delta a Kudancin Najeriya ta kwace wasu filaye, lamarin da ya kai ga mutuwatr akalla mutane 10 biyo bayan samun bugun zuciya, inji majiyarsu.

Akalla fasinjoji 13 ne suka kone kurmus a wani hadarin motan da ya faru a kusa Four-Corners Enugu da misalin karfe 9 na daren jiya Lahadi, inji rahoton Vanguard

Wani gini mai hawa ɗaya ya rufta a ranar Juma'a, ya yi sanadin rasuwar yaya da kani masu shekaru 15 da 11. Babban yayansu mai shekaru 17, shi an yi nasarar cet.

Majalisar wakilai ta Najeriya ta bukaci ministan ayyuka, Babatunde Fashola da ya gaggauta umartar kamfanin Julius Berger da ya koma bakin aikin kammala aikin.

Wata mota tayi hadari kusa da gadar 3rd Mainland, ‘yan cikin mota sun kone. Mazda KJA 699 GY ta kama ci da wuta a dalilin gangancin direba, wanda shi ya yi rai.

Wani gini da ake kan aikinsa ya rushe a daya daga cikin kasuwannin wayoyin salula wato GSM a Kano. Rahotanni na cewa ginin yana Beirut road ne, wani layi da mut

Kungiyar BugdIT ta yi kira ga majalisar dokokin tarayya ta sake dubi cikin kasafin kudin Najeriya saboda an bada kudaden wasu ayyuka amma ba'ayi yisu yadda ya,.
Ginin Tituna
Samu kari