Ginin Tituna
Gwamnatin shugaba Bola Ahmed Tinubu ta kaddamar da kyamarorin CCTV da aka kafa a kan dagar Third Mailand da ke Legas da aka kashe wa Naira biliyan 40.
Matasa a Eruku, Kwara sun toshe hanyar Ilorin–Kabba bayan harin ’yan bindiga da ya kashe mutane uku, tare da garkuwa da wasu 10 a cocin CAC Oke-Isegun.
A labarin nan, za a ji cewa Dave Umahi, Ministan ayyuka na Najeriya ya sanar da cewa majalisar zartarwa ta amince da fitar da sama da N400bn domin wasu ayyuka.
A labarin nan, za a ji cewa Gwamna Abba Kabir Yusuf ya samu karin lambar yabo, wannan karon daga kungiyar Injiniyoyi ta NICE saboda ingantattun aiki a Kano.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon Mataimakin Shugaban Kasa, Atiku Abubakar ya bayyana cewa Ministan Tinubu ya fadi gaskiya kan kwangilar titin Legas zuwa Calabar.
A labarin nan, za a ji yadda gwamnatin jihar Kaduna ta dauki alkawarin kammala dukkanin tsofaffin ayyuka a jihar kafin karshen mulkin Uba Sani a 2027.
Ministan ayyuka na tarayya, Dave Umahi ya bayyana cewa za a kashe Naira tiriliyan 3 wajen wasu muhimman tituna a jihar Sokoto da Kebbi karkashin Bola Tinubu.
Gwamnatin jihar Bauchi ta amince da kashe N6.5bn don fadada titin garin Misau mai tsawon kilomita 7.5, wanda za a kammala nan da karshen shekarar 2025.
Gwamna Babagana Zulum na jihar Borno ya jagoranci gwamnonin Arewa maso Gabas wajen ganawa da Bola Tinubu inda suka bukaci kammala manyan ayyukan hanyoyi 17.
Ginin Tituna
Samu kari