Ginin Tituna
A labarin nan, za a ji cewa gwamna Abba Kabir Yusuf ya sanar da cewa gwamnati za ta zamanantar da kasuwannin Kano domin gujewa gobara da ake yawan samu.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin jihar Kaduna ya kaddamar da aikin wani titi da jama'a suka dade suna fatan a yi masu na tsawon kusan shekaru 45.
Gwamnatin shugaba Bola Ahmed Tinubu ta kaddamar da kyamarorin CCTV da aka kafa a kan dagar Third Mailand da ke Legas da aka kashe wa Naira biliyan 40.
Matasa a Eruku, Kwara sun toshe hanyar Ilorin–Kabba bayan harin ’yan bindiga da ya kashe mutane uku, tare da garkuwa da wasu 10 a cocin CAC Oke-Isegun.
A labarin nan, za a ji cewa Dave Umahi, Ministan ayyuka na Najeriya ya sanar da cewa majalisar zartarwa ta amince da fitar da sama da N400bn domin wasu ayyuka.
A labarin nan, za a ji cewa Gwamna Abba Kabir Yusuf ya samu karin lambar yabo, wannan karon daga kungiyar Injiniyoyi ta NICE saboda ingantattun aiki a Kano.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon Mataimakin Shugaban Kasa, Atiku Abubakar ya bayyana cewa Ministan Tinubu ya fadi gaskiya kan kwangilar titin Legas zuwa Calabar.
A labarin nan, za a ji yadda gwamnatin jihar Kaduna ta dauki alkawarin kammala dukkanin tsofaffin ayyuka a jihar kafin karshen mulkin Uba Sani a 2027.
Ministan ayyuka na tarayya, Dave Umahi ya bayyana cewa za a kashe Naira tiriliyan 3 wajen wasu muhimman tituna a jihar Sokoto da Kebbi karkashin Bola Tinubu.
Ginin Tituna
Samu kari