
Ginin Tituna







Kungiyar BugdIT ta yi kira ga majalisar dokokin tarayya ta sake dubi cikin kasafin kudin Najeriya saboda an bada kudaden wasu ayyuka amma ba'ayi yisu yadda ya,.

Yaron dan Najeriya mai suna Musa Sani ya ba mutane sha'awa a yanar gizo bayan da ya gina wani kwafin gadar sama ta jihar Kano da ya gina da tarkacen wasan yara.

Abuja - Majalisar zartaswa tarayya (FEC) ta amince da fitar da N115.4 billion don fadada titin Kano-Kazaure-Kongwalam dake hada jihohiin Kano, Jigawa da Katsina

Ministan ayyuka da gidaje, Babatunde Raji Fashola, ya bayyana cewa Gwamnatin tarayya na aiki kan titunan da jimmilan tsayinsu ya kai kilomita 960 guda 21 a jiha

Shugaba Muhammadu Buhari ya tabbatarwa yan Najeriya cewa za'a kammala manyan tituna biyu da ake kan ginawa a yankin kudu maso yamma kafin karshen shekarar 2022.

Gwamnatin tarayyan Najeriya ta kafa kwamiti ta ma'aikatar ayyuka da gidaje, domin kawad da manyan motocin da aka ajiye a kan babbar hanyar Abuja-Kaduna-Kano.
Ginin Tituna
Samu kari