![Kano: An gano kuskuren da zai jefa Abba a matsala a Kano, hadimin Buhari ya ba shi mafita](https://cdn.legit.ng/images/560x315/a1f3cbb725fbf5a1.jpeg?v=1)
Ginin Tituna
![Kano: An gano kuskuren da zai jefa Abba a matsala a Kano, hadimin Buhari ya ba shi mafita](https://cdn.legit.ng/images/560x315/a1f3cbb725fbf5a1.jpeg?v=1)
![Za a sha jar miya, Tinubu ya fadi yadda zai kashewa 'Yan Najeriya N6.2tn a kasa da wata 6](https://cdn.legit.ng/images/560x315/3341b4a869179edf.jpeg?v=1)
![Tinubu ya kai aikin da zai taimaka kan dakile matsalar tsaro a mahaifar shugaba Buhari](https://cdn.legit.ng/images/360x203/bf40948d205ab0a8.jpeg?v=1)
![Abba Kabir Yusuf ya fara muhimman ayyuka 10 da za su shafi talakawa a Kano](https://cdn.legit.ng/images/360x203/8cd2d554e3a186ab.jpeg?v=1)
![Sanata Goje ya bayyana yadda Tinubu ya manta da jihohin Arewa 6 a ayyukan tituna](https://cdn.legit.ng/images/360x203/2658bec3ab1f20a0.jpeg?v=1)
![Tirela ta sake kashe Bayin Allah a Kano, babbar mota da ta dauko mutane 90 tayi hadari](https://cdn.legit.ng/images/360x203/8014426e59cef647.jpeg?v=1)
![Bankin duniya: Bayan runtumo bashin $2.25bn, Tinubu ya kuma neman rancen $500m](https://cdn.legit.ng/images/190x107/a0993e9358b15832.jpeg?v=1)
Gwamnatin Najeriya na neman rancen dala miliyan 500 daga Bankin Duniya domin gina hanyoyin karkara da kuma bunkasa kasuwancin noma a fadin kasar.
![Raya karkara: Gwamnatin Kano za ta kashe N2.6bn a gina titi mai nisan 14.7km](https://cdn.legit.ng/images/190x107/d8a03e62e20c9614.jpeg?v=1)
Gwamnatin jihar Kano ta kaddamar da fara gina titin karkara mai nisan kilomita 7.2 daga Mil Goma zuwa 'Yankatsari, da kilo mita 7.5 a Rijiyar Gwangwan kan N2.6bn.
![Ruftawar mahakar ma'adani: An ceto wasu a galabaice, gwamnati ta dauki mataki](https://cdn.legit.ng/images/190x107/30bb4ec3a3d88bb5.jpeg?v=1)
Mutane shida ne ake da tabbacin ceto su daga karkashin baraguzan mahakar ma’adanai a jihar Niger bayan ruftawarsa a makon nan yayin da har yanzu wasu suka makale.
!["Za a tuna da kai": Tinubu ya karrama babban marubucin Najeriya, Wole Soyinka](https://cdn.legit.ng/images/190x107/cefe998612f107d7.jpeg?v=1)
Shugaba Bola Tinubu ya amince a rika kiran titin N20 da ya taso daga 'Northern Parkway' zuwa sha tale-talen Murtala Mohammed da suna: 'titin Wole Soyinka'.
![Gwamnatin Gombe za ta yi titin da kilomita 1 zai lakume sama da Naira biliyan 1](https://cdn.legit.ng/images/190x107/e36c2eb2c2bc8830.jpeg?v=1)
Gwamnatin Gombe za ta kashe naira biliyan 20 kan gina titi mai tsawon kilomita 18.5 a ciki da wajen kwaryar jihar. Kwamishinan ayyuka na jihar ne ya sanar da haka.
![Masu aikin gina tituna a Najeriya sun yi barazana ga gwamnati, za su ajiye kayan aiki](https://cdn.legit.ng/images/190x107/be8bbf7366a982f0.jpeg?v=1)
Kungiyoyin ma'aikatan dake aikin gina titunan kasar nan sun fusata biyo bayan rashin jituwa tsakaninsu da gwamnati ya yi sanadiyyar korar mambobinsu 52,000.
![Abia: Birkin tirela ya shanye, mota ta murkushe mutane 18 a shingen 'yan sanda](https://cdn.legit.ng/images/190x107/fd45ddae92fdc6fb.jpeg?v=1)
Akalla mutane 18 ne su ka mutu a babban titin Port Harcour Enugu da ke yankin Umuahia-Enugu a safiyar yau yayin da su ke jira a shingen 'yan sanda.
![Gwamnati ta kama baburan 'yan acaba 220 yayin da za a rusa gidaje 500 a Lagos](https://cdn.legit.ng/images/190x107/4d9e3899ddd57af2.jpeg?v=1)
Hukumomi a jihar Lagos sun dauki gagarumin aikin tsaftace gine-ginen da aka yi ba bisa ka’ida ba a yankin Lekki. Ana ganin hakan zai taimaka wajen tsaftace jihar.
!["Za a fara jigila a jirgin kasan Legas-Kano a watan Yuni" in ji ministan Tinubu](https://cdn.legit.ng/images/190x107/ccb3ea787e337196.jpeg?v=1)
A yayin da kamfanin CCECC ya ce ya kammala hada layin dogo daga Lagos har zuwa Kano, ita kuma gwamnatin tarayya ce za a fara jigila kan titin a watan gobe.
Ginin Tituna
Samu kari