Haduran mota a Najeriya
Hatsarin mota ya kashe mutane shida a titin Awka–Onitsha da ke jihar Anambra bayan karo tsakanin tipa da bas da ke dawowa daga jana’iza a jihar Ebonyi
An tabbatar da mutuwar matasa 16 da ke shirin fara bautar kasa watau NYSC a hatsarin mota yayin da suke hanyar zuwa sansanin daukar horo a jihar Gombe.
NSA Nuhu Ribadu da ofishin jakadancin Birtaniya a Najeriya sun aika sakon ta'aziyya ga gwamnatin jihar Gombe bisa raauwar kwamishinansa na tsaro.
Ana fargabar zaman Lapai bayan da wata tankar mai ta kife a hanya, ana ci gaba da aikin kwashe man da ke cikinta, lamarin da ya jawo hankalin jama'a a yankin.
Hukumar Kiyaye Hadurra ta Kasa reshen Ondo ta tabbatar da mutuwar mutum takwas a hadarin wata tirela mai dauke da buhunan siminti ranar Laraba da daddare.
An tabbatar da cewa jami'ar a hukumar LASRRA, Hajiya Serifat Olubukola Talabi, ta rasu kwana hudu kafin ritayarta da kuma zagayowar ranar haihuwarta.
Rahotanni daga jihar Ogun sun bayyana cewa wata tanka da ta dauko man fetur ta fashe a kan totin Abeokuta zuwa Sagamu, ana fargabar mutane da dama sun mutu.
Gwamnatin jihar Kogi ta tabbatar da mutuwar mutane 26 a hatsarin jirgin ruwan da ya rutsa da yan kasuwa ranar Litinin, Gwamna Ahmed Ododo ya yi ta'aziyya.
Rahotannin da muke samu sun tabbatar da cewa matashin malami, Isma’il Maiduguri daga jihar Borno, ya tsira daga mummunan hatsarin mota a hanyar Maiduguri.
Haduran mota a Najeriya
Samu kari