
Haduran mota a Najeriya







Jami'ar Tarayya da ke Lokoja a jihar Kogi ta bayyana alhininta bisa mutuwar ɗalibanta biyar a wani mummunan hatsarin mota da ya rutsa da su, ta dakatar da karatu.

Sanata Barau Jibrin ya yi ta'azziyar mutanen da tirela ta kashe a jihar Kano. Tirela ta murkushe mutane 23 har lahira inda mutuwar ta girgiza mutane a jihar Kano.

Birkin tirela ya tsinke a jihar Kano inda ta markade mutane da dama a jihar Kano. Bayan rasa rayuka, motar markade mutane da dama a wajen gadar Muhammadu Buhari.

Dangote ya fara hada motoci samfurin Peugeot a jihar Kaduna da ke Arewacin Najeriya. Hakan na shirin kamfanin na zama jagora wajen samar da motoci a Najeriya.

Wani mummunan hatsarin mota ya ritsa da wasu motocin haya guda biyu a jihar Ondo. Lamarin ya jawo fasinjoji akalla 30 sun rasu bayan sun kone kurmus.

Wnai jirgin sama dauke da mutane ya gamu da hatsari a kasar Amurka. Jirgin wanda yake dauke da mutum shida ya rufto a tsakiyar birni a ranar Juma'a.

Rahotanni sun nuna cewa sojoji da dama sun rasa rayukansu da wani direba da ake tunanin yana cikin maye ya bi ta kansu da safiyar Juma'a a jihar Legas.

An samu hadarin tankar mai a jihar Jigawa yayin da tankar mai ta fashe ana tsaka da sauke mai. An yi asarar dukiya mai dimbin yawa yayin da gobara ta shi.

An samu asarar rayuka sakamakon fashewar tankar man fetur a jihar Enugu. Gwamnan jihar Enugu ya yi alhini kan hatsarin inda ya yi alkawarin daukar mataki.
Haduran mota a Najeriya
Samu kari