Haduran mota a Najeriya
Yan uwan juna sun rasa rayukansu a wani mummunan hatsari da ya rutsa ayarin mataimakin kakakin Majalisar dokokin jihar Abia a hanyar dawowa daga Fatakwal.
Mai fafutukar kare hakkin dan Adam, Martins Vincent Otse da aka fi sani da VDM ya jagoranci hana motocin Dangote wucewa da rana a jihar Edo saboda jawo hadura.
A labarin nan, za a ji yadda wasu bayin Allah guda 12 su ka rasa rayukansu a wani mummunan hadari da ya hada da babbar mota a Garun Mallam da ke Kano.
Wasu ma'aurata, Abdulsalam da Zainab da mutane 3 sun rasa rayukansu sakamakon mummunan hatsarin motar da ya rutsa da su a titin Kurfi zuwa Katsina.
Hatsarin tirela a hanyar Lambata-Lapai da ke jihar Neja ya hallaka mutane 22 yayin da 20 suka jikkata. FRSC ta danganta hakan da gudun wuce sa a.
Motar sojojin Najeriya ta yi hadari a hanyar Damaturu/Jos a ranar Alhamis. Soja daya ya rasu yayin da biyu suka jikkata bayan motar sojojin ta fada babban rami.
Rahotanni sun tabbatar da rasuwar tsohon ɗan majalisar jihar Legas, Hon. Victor Akande, ya rasu bayan haɗarin mota da ya faru a Ojo makon da ya gabata.
Bayan shafe kwanaki biyu ana gwaje-gwajen don tabbatat da lafiyarsa, gwamnatin Katsina ta ce an sallami Malam Dikko Radda daga asibiti, yana cikin ƙoshin lafiya.
A labarin nan, za a ji cewa wasu mabiya hanyar Kano-Gwarzo-Dayi sun bayyana takaicin yadda rashin karasa aikin titin ke jawo asarar rayuka da dukiyoyi.
Haduran mota a Najeriya
Samu kari