
Haduran mota a Najeriya







Wasu yan Kano sun ci karo da mummunan hatsarin mota daya faru a yankin Kwana Maciji da ke karamar hukumar Pankshin a jihar Filato, inda mutane 19 suka mutu.

Gwannan jihar Bayelsa, Douye Diri ya yi alhinin hatsarin da sarakuna suna yi a hanyar zuwa kai masa ziyarar barka da sabuwar shekara, sarki ɗaya ya rasu.

Rahotanni sun tabbatar da rasuwar Sakataren Gwamnatin jihar Ondo, Temitayo Oluwatuyi Oluseye wanda ya yi bankwana da duniya bayan fama da raunin haɗarin mota

Hatsarin tirela a Gombe ya kashe mutane bakwai, ya raunata 31. FRSC ta gargadi mutane kan hawa tirela da shawartar direbobi su kula da gyaran mota.

An samu aukuwar hatsarin mota wanda ya ritsa da tawagar gwamnan jihar Benue, Hyacinth Alia. An samu asarar rai a lamarin wanda ya auku a ranar Lahadi.

Wani matukin mota ya haura wani gida a jihar Jigawa. Ana zargin cewa hadarin ya faru ne a dalilin direban na cikin maye kuma bai iya tuki yadda ya kamata ba.

Rahotanni sun tabbatar da cewa motoci biyu sun yi taho-mu-gama kuma suka kama wuta, inda mutane 13 suka kone kurmus a wani hatsarin mota a jihar Ondo.

Wasu Kiristoci sun gamu da iftila'i a Gombe yayin da motar shinkafa ta kwace daga hannun direba, ta kuma kutsa cikinsu lamarin ya bar mutane da raunuka.

Kwamandan hukumar kiyaye hadurra ta kasa (FRSC) reshen jihar Kano, ya koka kan yawaitar hadurran motan da ake samu. Ya ce suna jawo asarar rayuka masu yawa.
Haduran mota a Najeriya
Samu kari