Jihar Rivers
Gwamnan jihar Rivers, Siminalayi Fubara, ya bayyana cewa sun yi tattaunawa irin ta uba da dansa tare da shugaban kasa, Mai girma Bola Ahmed Tinubu.
Gwamnan jihar Rivers, Siminalayi Fubara, ya ziyarci shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu a fadarsa da ke Aso Rock Villa. Ziyarar na zuwa ne bayan maida shi ka mulki.
Gwamna Siminalayi Fubara na jihar Ribas ya gode wa Shugaba Bola Ahmed Tinubu da Ministan Abuja bisa gudummuwar da suka bayar wajen dawo da zaman lafiya.
A labarin nan, za a j icewa Ministan Abuja, Nyesom Wike ya bayar da tabbacin dawowar zaman lafiya Ribas bayan watanni shida da dokar ta baci a jihar.
Tsohon gwamnan Rivers kuma ministan Abuja, Nyesom Wike ya bayyana kalubalen da ya fuskanta a zaben 2019. Ya ce an bayar da umarnin harbe shi nan take.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyyar adawa ta ADC ta bayyana cewa Shugaban Kasa Bola Ahmed Tinubu ba shi da hurumin ya dakatar da kowabe zababben Gwamna.
Majalisar jihar Rivers ta umarci gwamna Siminalayi Fubara da ya mika sunayen kwamishinoni da kafasin kudi bayan fara zama bayan janye dokar ta baci da aka yi.
Majalisar Dokokin Jihar Ribas ta cimma matsayar gudanar da bincike kan yadda aka kashe kudaden jihar a watanni shida na rikon kwarya, ta aika sako ga Fubara.
A wannan labari, za a ji cewa jam'iyyar PDP ta bayyana cewa akwai bukatar Gwamna Siminalayi Fubara ya jajirce a kan yi wa jama'a aiki, kada ya koma PDP.
Jihar Rivers
Samu kari