
Jihar Rivers







Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu na ganawa yanzu haka da gwamnan Ribas, Sim.Fubara da wakilan Ogoni a fadarsa da ke Abuja, manyan kusoshi sun hallara.

An rasa fasinjoji 3 daga cikin 22 a wani hatsarin jirgin ruwa da ya afku a yankin ƙaramar hukumar Bonny a jihar Ribas, yan sanda sun tabbatar da ceto mutum 19.

'Yan sanda sun dura sakatariyar PDP a jihar Rivers tare da toshe hanyar shiga cikinta yayin da rikciin cikin gida ya tsananta tsakanin bangarori biyu.

Rikicin PDP a jihar Ribas ya ƙara tsananta bayan hukuncin da babbar kotu ta yanke, an sake samun sabon shugaban jam'iyya na rikon kwara, ya caccaki Wike.

Zaben shekarar 2027 na kara kusantowa yayin da aka shiga sabuwar shekarar 2027. Akwai gwamnonin da ake rade-radin za su iya sauya sheka kafin zuwan lokacin.

Babbar kotun Ribas mai zama a Fatakwal ta soke tarukan zaɓen shugabannin PDP da aka gudanar a jihar Ribas a watan Yulin, 2024, ta ce an saɓawa doka.

Shugaban karamar hukumar Obio-Akpor a jihar Rivers, Hon. Chijioke Ihunwo ya nada hadimai na musamman guda 130 watanni shida bayan nada wasu 100 da ya yi.

Rundunar soji ta 6 da ke sansani a Fatakwal, babban birnin jihar Ribas ta yi nasarar muƙushe wasu hatsabiban ƴan bindiga da suka kashe sojoji huɗu.

Mazauna jihar Ribas sun fada fargaba a lokacin da wata tukunyar gas ta tarwatse ana tsaka da gyaranta, har ta farfasa wasu shagunan ta fito har bakin titi.
Jihar Rivers
Samu kari