Jihar Rivers
Majalisar dattawan Najeriya ta rasa wasu daga cikin mambobinta tun bayan kafuwarta a shekarar 2023. Wasu daga cikin sanatocin sun koma ga mahaliccinsu.
Hukumar INEC ta bayyana dan takarar jam'iyyar APC, Ukalikpe Napoleon, a matsayin wanda ya lashe zaɓen cike gurbi na mazabar Ahoada ta Gabas a jihar Ribas.
Hukumar INEC ta fara gudanar da zaben cike gibi a kananan hukumomin Kano, Abuja da wasu sassan jihar Rivers. Masu kada kuri'a ba su fita zabe sosai a dukkan jihohin.
Jam’iyyar ADC mai adawa a Jihar Rivers ta tabbatar da cewa gwamnatin Bola Ahmed Tinubu na shirin cafke jigonta, Rt. Hon. Chibuike Rotimi Amaechi.
Sanatan Rivers ta Kudu maso Gabas a majalisar dattawan Najeriya, Barinada Mpigi, ya rasu yana da shekaru 64 bayan jinya, yana daga cikin masu tasiri a siyasar jihar.
Majalisar dokokin jihar Ribas ta yanke hukuncin dakatar da yunkurinta na suake Gwamna Siminalayi Fubara da mataimakiyarsa daga kan mulki, a zaman yau Alhamis.
Matasa a jihar Rivers sun yi zanga zangar adawa da 'yan Arewa da ke zaune a jihar. Sun bukatar 'yan Arewa su bar jihar bayan wani rikici da ya barke.
Gwamnan Jihar Rivers, Siminalayi Fubara, ya rusa majalisar zartarwa tare da umarnin mika dukkan takaru da abubuwan da ke wurinsu ga manyan dindindin.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, ya sake kiran Gwamna Siminalayi Fubara da Ministan babban birnin tarayya Abuja kan rikicin siyasar jihar Rivers.
Jihar Rivers
Samu kari