Jihar Rivers
Hukumar zabe mai zaman kanta, INEC ta ayyana ɗan takarar PDP, Olaka Nwogu, a matsayin wanda ya lashe zaɓen cike gurbin sanatan Rivers ta Kudu maso Gabas.
Hon. Kingsley Chinda ya yi murabus daga mukaminsa na shugaban marasa rinjaye a Majalisar wakilai ta 10, ya kuma sanar da ficewarsa daga PDP zuwa APC.
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar ADC a 2027, Atiku Abubakar, ya gargadi Nyesom Wike kan cewa ba zai samu ko kashi 10 na kuri'un jihar ba a zabe mai zuwa.
Ministan Babban Birnin Tarayya, Abuja, Nyesom Wike, ya ce Rivers ba ta da wani zaɓi illa ci gaba da goyon bayan sake zaɓen Shugaba Bola Tinubu a 2027.
Kotun daukaka kara da ke zama a Rivers ta rusa shugabannin APC da ke yi wa Nyesom Wike biyayya. Tony Okocha ne shugaban 'yan APC da aka rusa a Rivers.
A labarin nan, za a ji cewa Blessing Fubara Snr dan uwan gwamna mai ci a jihar Ribas Siminalayi Fubara ya fara neman kujerar gwamna a inuwar NDC.
Ministan Abuja, Nyesom Wike ya sanar da cewa tun a lokacin sulhu aka yi da wajewa cewa gwamna Siminalayi Fubara ba zai nemi takara ba a zaben 2027.
Gwamna Siminalayi Fubara ya rasa goyon bayan Shugaba Bola Tinubu da APC bayan zargin ya karya yarjejeniyar sulhu tsakaninsa da Nyesom Wike kan siyasar Rivers.
Dan majalisar tarayya, Kingsley Chinda, ya lashe tikitin takarar gwamnan jam'iyyar APC mai mulki a Rivers bayan kasancewa shi kadai a zaɓen fidda gwani.
Jihar Rivers
Samu kari