![Korarrun ciyamomi sun yiwa gwamna barazanar dawowa ofisoshinsu, sun ja daga](https://cdn.legit.ng/images/560x315/fbdadec31a5ea189.jpeg?v=1)
Jihar Rivers
![Korarrun ciyamomi sun yiwa gwamna barazanar dawowa ofisoshinsu, sun ja daga](https://cdn.legit.ng/images/560x315/fbdadec31a5ea189.jpeg?v=1)
![Amaechi: Tsohon gwamna ya tattara kayansa ya fice daga APC? Jam'iyyar ta magantu](https://cdn.legit.ng/images/560x315/c77c10835ab1cd11.jpeg?v=1)
![Kotu ta dauki mataki kan shugabannin APC, ta ci tararsu makudan kudi](https://cdn.legit.ng/images/360x203/35aaa5236b424c4e.jpeg?v=1)
!["Ban ce zan biya N80,000 ba," Gwamna ya musanta rahoton zai yi karin albashi](https://cdn.legit.ng/images/360x203/ef332292c6ed1880.jpeg?v=1)
![Fubara vs Wike: Gwamnonin PDP sun fadi wanda suke goyon baya a rikicin Rivers](https://cdn.legit.ng/images/360x203/e6bbd3df7d684267.jpeg?v=1)
![Sabon rikici ya kunno kai a PDP, kotu ta haramtawa jam'iyya gudanar da babban taro](https://cdn.legit.ng/images/360x203/80849a495e060cff.jpeg?v=1)
![Gwamnan PDP ya bayyana goyon bayansa ga Tinubu, ya faɗi mafita a Najeriya](https://cdn.legit.ng/images/190x107/2f9d63fe0b7f08d0.jpeg?v=1)
Gwamna Siminalayi Fubara na jihar Ribas ya yi kira ga ƴan Najeriya su jingine duk wani banbanci a halin yanzu, su goy bayan gwamnatin Bola Ahmed Tinubu.
!['Yan majalisa sun jikawa gwamna aiki bayan hana shi kashe kudi, sun kafa sharadi](https://cdn.legit.ng/images/190x107/21147d7bbeca7a14.jpeg?v=1)
'Yan majalisar dokokin jihar Rivers, sun haramtawa Gwamna Siminalayi Fubara kashe kudaden jihar bayan ya kasa sake gabatar musu da kasafin kudin shekarar 2024.
![Takun saƙar Wike da Fubara: Jigon PDP ya faɗi hanyoyi 4 na magance rikicin Rivers](https://cdn.legit.ng/images/190x107/998d44695e7bf575.jpeg?v=1)
Jigon PDP, Kwamared Usman Okai, ya bukaci tsohon gwamna Nyesom Wike da ya sasanta tsakaninsa da magajinsa Siminalayi Fubara domin samun zaman lafiya a jihar Ribas.
![Jam'iyyar APC ta ba gwamnan PDP shawara kan 'yancin kananan hukumomi](https://cdn.legit.ng/images/190x107/b53a3260126e349a.jpeg?v=1)
Jam'iyyar APC reshen jihar Rivers ta bukaci Gwamna Siminalayi Fubara da ya kutunta hukuncin Kotun Koli kan 'yancin cin gashin kan kananan hukumomi.
![Ribas: Wani shugaban ƙaramar hukuma ya nada sababbin hadimai sama da 300](https://cdn.legit.ng/images/190x107/fbdadec31a5ea189.jpeg?v=1)
An kuma samun shugaban ƙaramar hukumar na rikok kwarya a jihar Ribas ya naɗa mataimaka sama da 300, hakan na zuwa ne bayan hukuncin kotun ƙolin Najeriya.
![Ana murnar samun 'yancin kananan hukumomi, ciyaman ya nada hadimai 100](https://cdn.legit.ng/images/190x107/3a5e20c02a06461f.jpeg?v=1)
Shugaban karamar hukumar Obio-Akpor a jihar Rivers, Chijioke Ihunwo ya yi abin a yaba kan nadin mukamai har guda 100 da ya yi kwanaki kadan bayan hawa mulki.
!["Kun rasa kujerunku": Gwamnan PDP ya yi martani bayan 'yan majalisa sun ba shi wa'adin kwana 7](https://cdn.legit.ng/images/190x107/21147d7bbeca7a14.jpeg?v=1)
Gwamnan Rivers, Siminalayi Fubara, ya yi martani kan wa'adin kwanaki bakwai da 'yan majalisar dokokin jihar suka ba shi. Gwamnan ya ce su ba 'yan majalisa ba ne.
![Shehu Sani ya bayyana wanda zai kawo karshen rikicin Gwamna Fubara da Wike](https://cdn.legit.ng/images/190x107/9cb9f901eac8b0a9.jpeg?v=1)
Tsohon sanatan Kaduna ta Tsakiya, Sanata Shehu Sani, ya bayyana cewa Allah ne kadai zai iya magance rikicin siyasar da ke tsakanin Gwamna Siminalayi Fubara da Wike.
!["Tuna halacci ke hana ni ɗaukar wasu matakai": Gwamna ga mai gidansa](https://cdn.legit.ng/images/190x107/e5203bffd9ff5b90.jpeg?v=1)
Gwamnan Rivers, Siminalayi Fubara ya yi martani kan zarginsa da ake yi kan butulci ga wadanda suka taimake shi inda ya ce tuna halacci ke hana shi daukar matakai.
Jihar Rivers
Samu kari