Jihar Rivers
Fargaba ta mamaye Okrika bayan rahoton mutuwar mutane da dama sakamakon shakar hayaƙi mai guba yayin da ake zargin suna ɗibar man fetur ba bisa ƙa’ida ba.
Ministan Abuja, Nyesom Wike ya lashi takobin hana dan takarar shugaban kasa na ADC, Atiku Abubakar lashe zaben 2027, ya ce zai ci gaba da bibiyar harkokin siyasa.
'Yan bindiga dauke da makami sun kai hari fadar basaraken Finima a jihar Rivers, inda HRH Dagogo Brown ya tsira, yayin da 'yan sanda suka kama mutum daya.
Shugaban jam'iyyar APC, Nentawe Yilwatda, ya yaba wa kungiyar PDP “Rainbow” kan goyon bayan Tinubu, tare da cewa zaben 2027 zai kasance mai adalci.
Ministan Abuja, Nyesom Wike ya ce Amaechi ba shi da tasirin zabe a Ribas, ya soki siyasarsa tare da yabawa gwamnatin Tinubu kan ayyukan ci gaba a jihar.
Gwamna Siminalayi Fubara ya goyi bayan Rainbow Coalition, ya mara wa Tinubu takarar wa'adi na biyu da Kingsley Chinda, tare da shawarar magoya bayansa su.
’Yan bindiga da ake zargin ’yan ƙungiyar asiri ne sun kashe kwamandan OSPAC na Omoku da wasu mata uku a wani hari a jihar Rivers da ke yankin Kudu maso Kudu.
Tsohon ministan sufuri kuma ɗan takarar mataimakin shugaban ƙasa na ADC, Rotimi Amaechi, ya rasa mahaifiyarsa Mary Amaechi wadda ta rasu tana da shekara 89.
Shugaban sojin kasa na Najeriya, Laftanar Janar Waidi Shaibu ya ce sojojin kasar sun shirya murkushe duk wata barazana da 'yan ta'adda za su haifar a iyakokin kasar.
Jihar Rivers
Samu kari