
Rikicin addini







Wani malamin addini ya koma bautar gargajiya saboda girmama iyaye da kakanni. Malamin ya yi ridda ne bayan karatun boko mai zurfi da ya yi a jami'a.

An saki Mubarak Bala, ɗan Najeriyar nan da ya yi suna wajen sukar addini bayan shafe shekara huɗu tsare a gidan yari kan tuhume-tuhumen batanci ga Annabi.

Babban malamin addini, Annabi Ojo ya hango cewa 2025 za ta kawo kwanciyar hankali ga Najeriya. Ya yi kira ga hadin kai, addu’a da fatan ci gaba ga al’umma.

Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde ya yi martani kan rikita-rikitar da ake yi kan shirin kafa kotunan Shari'ar Musulunci inda ya ce zai tabbatar da bin tsarin doka.

Yayin da wata kungiya ke shirin taro kan shari'ar Musulunci a Oyo, Ƙungiyar matasan Yarbawa ta yi fatali da shirin kafa kotunan Musulunci a yankinsu.

Limamin masallacin Lekki ya ce ba a lika banar 'Yesu ba Allah ba ne' don cin zarafin wani ba, amma sun cire ta don zaman lafiya, kuma za su gyara su dawo da ita.

Majalisar kolin harkokin addinin Musulunci karkashin jagorancin sarkin Musulmi ta bukaci dakatar da kafa masarautar Sayawa a garin Tafawa Balewa zuwa Bogoro

Zakaran da Allah ya nufa da cara! Fafaroma Francis ya tsallake shiryayyen harin hallaka shi. Ya fadi kokarin da 'yan sandan Iraqi su ka yi a ziyarar da ya kai kasar.

Idris Abdulaziz Dutsen Tanshi ya zargi gwamna Bala Mohammed da sake tabo shi. Sheikh Dutsen Tanshi ya maidawa Gwamnan Bauchi martani kan karbe filin Sallar Idi.
Rikicin addini
Samu kari