Jam'iyyar PDP
Kungiyar gamayyar jam'iyyun siyasa (CUPP) ta ce gwamnatin Tinubu ba za ta iya aikata komai ga 'yan Najeriya ba. Sakataen kungiyar ne ya bayyan haka a yau Laraba
Shugaban jam'iyyar APC, Ambassada Umar Iliya Damagum, ya bayyana cewa a shirye jam'iyyar ta ke ta kwace mulkin jihar Ondo daga hannun APC mai mulki.
Jam'iyyar PDP a matakin gundumar ta dakatar da Awaji-Inombek Abiante, dan majalisar tarayya mai wakiltar mazabar Andoni/Opobo a jihar Ribas a ranar Litinin.
Tsohon dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar PDP a zaben 2023, Cosmos Ndukwe, ya sanar da canja sheka. Ya yi bayanin ne a yau Litinin cikin wata wasika
Jam'iyyar PDP ta lashe dukkan kujerun ciyamomi 33 a zaben kananan hukumomin jihar Oyo da aka gudanar a ranar Asabar, 27 ga watan Afrilu, sai dai APC ta yi martani.
Yayin da ake shirye-shiryen zaɓen gwamna a jihar Edo, wani fitaccen jigon APC, Kingsley Topa, ya sauya sheka zuwa jam'iyyar PDP domin taimakawa Gwamna Obaseki
Tsohon mataimakin gwamnan jihar Imo, Gerald Irona, ya sanar da yin murabus dinsa daga jam'iyyar PDP. Wasu jiga-jigan jam'iyyar guda hudu sun fice daga cikinta.
Daga cikin masu neman takarar kujerar gwamnan jihar Ondo karkashin PDP, tsohon mataimakin gwamnan jihar, Agboola Ajayi ya lashe tikitin takarar jam'iyyar.
An shiga wani irin yanayi bayan rasuwar tsohon sanata a jihar Enugu, Ayogu Eze wanda ya wakilci Enugu ta Arewa a Majalisar Dattawa daga shekarar 2007 zuwa 2015.
Jam'iyyar PDP
Samu kari