Jam'iyyar PDP
A labarin nan, za a ji yadda ɗaya daga cikin waɗanda suka kafa APC, Osita I ya bayyana Atiku Abubakar daga cikin mutanen da suka durkusar da jam'iyyar adawa ta PDP.
Gwamnan Rivers, Siminalayi Fubara, ya bukaci jama’a su kwantar da hankalinsu yayin da majalisar dokoki ke ci gaba da yunkurin tsige shi daga mulki.
Jam’iyyar APC ta bayyana kwarin gwiwar lashe zaɓen 2027 bisa tsari mai ƙarfi da nasarorin gwamnati, tana karɓuwa daga ’yan kasa da ƙaruwa mambobinta a faɗin ƙasar.
Tsohon gwamnan Bayelsa, Sabata Dickson ya musanta jita-jitar da ake ydawa cewa ya fice daga PDP zuwa ADC, ya ce ba zai dauki kowane mataki ba sai ya yi shawara
Shugaban jam'iyyar PDP a jihar Bauchi, Samaila Adamu Burga, ya yi karin haske kan batun sauya shekar Gwamna Bala Mohammed zuwa jam'iyyar ADC mai adawa.
Mai magana da yawun jam'iyyar ADC, Bolaji Abdullahi ya bayyana cewa sun fara tattaunawa da NNPP da PDP domin hada karfi su kifar da Bola Tinubu a 2027.
Fayose ya ce Atiku da Tambuwal sun ruguza PDP; ya kuma gargaɗi Gwamna Fubara kan cin amanar Wike yayin da rikicin jam'iyyar ya tsananta a wannan shekara ta 2026.
Jam’iyyar PDP a Bauchi ta karyata jita-jitar cewa Gwamna Bala Abdulkadir Mohammed na shirin ficewa zuwa ADC, tana kiran rahoton ƙarya da yaudara.
Majalisar Dokokin Jihar Rivers ta fara shirin tsige Gwamna Fubara kan zargin ƙin gabatar da kasafin kuɗi da sauran laifuffuka, tare da gargaɗin Kakakin Majalisar.
Jam'iyyar PDP
Samu kari