Jam'iyyar PDP
Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ta yi watsi da karar da ke neman hukumar zabe, INEC ta amince da kwamitin rikon kwarya na PDP karkashin Kabiru Turaki.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Abdullahi Ganduje ya ce rashin ingantacciyar akidar jam'iyyu ne ke haddasa yawaitar sauya sheƙar ƴan siyasa a Najeriya.
Mutane sun ce lallai Isa Pantami ya cika ‘dan siyasa da suka ji wasu kalamai da suka rika fitowa daga bakin shi a garin Balanga inda ya caccaki APC da kyau.
Baban Chinedu ya tabo Isa Ali Pantami, ya zargi malam da rashin iya mu’amala. Yusuf Haruna ya ce tsohon ministan zai iya rike Najeriya, sai dai akwai gyara a lamarin
Jam’iyyar PDP mai adawa a Najeriya ta yi maraba da Kelmi Jacob Lazarus, tsohon ɗan takarar gwamnan SDP a zaɓen 2023 na Gombe, bayan ya koma cikinta.
An ji yadda ta kaya tsakanin Isa Ali Pantami da kiristoci da ya ziyarci coci a garin Gombe. Pantami ya yi alkawarin za su bada gudumuwar kudi a gina cocin na ECWA.
Senata Usman Bayero Nafada, tsohon sanata mai wakiltar Gombe ta Arewa, ya sanar da ficewarsa daga jam'iyyar PDP bayan ya mika takardar murabus a hukumance.
Sheikh Isa Ali Pantami ya yi zargin cewa wani mutum a Gombe ya shirya kai masa farmaki yayin da ya ke jawo zuwa kananan hukumomin Gombe ya gana da 'yan PDP.
Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa ta kara wa'adin da ta sanya domin dakatar da karbar sunayen 'yan takara zuwa 14 ga Yuli 2026 domin da 'yan siyasa karin lokaci.
Jam'iyyar PDP
Samu kari