Kamfanin wutar lantarkin Najeriya
Wani babban turken wutar lantarki ya ruguje a Rigasa, karamar hukumar Igabi, lamarin da ya jefa dubban jama’a a Kaduna cikin duhu, sakamakon iska da ruwan sama.
Kamfanin raba wutar lantarki na Najeriya watau TCN ya tabbatar da cewa za a shiga duhu a wasu yankuna bayan wuta ta samu matsala a turken Aba/Itu ranar Asabar.
A labarin nan, za a ji yadda asibitin koyar wa na Malam Aminu Kano ya mika kokon bara ga kamfanin rarraba hasken wutar lantarki da ya dawo da wutar da aka yanke.
Ministan Harkokin Makamashi, Adebayo Adelabu ya bayyana cewa gwamnatin tarayya na kafa tubalin da za a fara samun wutar awanni 24 a kowace rana a mako.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnan jihar Akwa Ibom ya fara motsa wa domin tabbatar da cewa mutanen da su ka zabe shi sun samu wutar lantarki a ko yaushe.
Tushen wutar lantarki na ƙasa ya sake rushewa a Najeriya, ya rage wuta zuwa 50MW kacal ga DisCos. AEDC ta tabbatar da lamarin, miliyoyin jama’a sun shiga duhu.
Najeriya ta samu rancen dala miliyan 238 daga Japan domin fadada wutar lantarki, inda za a gina sababbin layuka da tashoshin wuta don rage gibin makamashi.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin Bola Ahmed Tinubu za ta hada gwiwa da Kano wajen samar da karin hasken wutar lantarki a jihar domin amfanin masana'antu.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin tarayya ta bayyana cewa ana shirin fara biyan kamfanonin wutar lantarki na kasar nan kudin da aka shafe shekaru ba a biya ba.
Kamfanin wutar lantarkin Najeriya
Samu kari