!['Yan ƙwadago sun ayyana shiga yajin aikin sai baba ta gani kan abubuwa 2 a Najeriya](https://cdn.legit.ng/images/560x315/96a2333ac6ffc349.jpeg?v=1)
Kamfanin wutar lantarkin Najeriya
!['Yan ƙwadago sun ayyana shiga yajin aikin sai baba ta gani kan abubuwa 2 a Najeriya](https://cdn.legit.ng/images/560x315/96a2333ac6ffc349.jpeg?v=1)
![Maganin duhu: gwamnatin tarayya ta karbo aron $500m daga bankin duniya](https://cdn.legit.ng/images/560x315/d5a2c343a659e310.jpeg?v=1)
![Nijar da wasu kasashen Afrika sun sha wutan $51m sun ki biyan Najeriya kudin lantarki](https://cdn.legit.ng/images/360x203/e8973849e38cc4d2.jpeg?v=1)
!['Yan Kwadago Sun Ƙara Daukar Zafi, Sun Ba Tinubu Wa'aɗi Ya Janye Ƙarin Kuɗin Wuta](https://cdn.legit.ng/images/360x203/ed53964ed05736fe.jpeg?v=1)
![Abubuwan da ya kamata ku Sani game da rigimar NLC kan ƙarin kudin wutar lantarki](https://cdn.legit.ng/images/360x203/c32c8979f009b978.jpeg?v=1)
![Bayan kara kudin wuta, wani mutumi ya sha lantarkin Naira Miliyan 47 a wata 1 a Abuja](https://cdn.legit.ng/images/360x203/d6c826180e39d143.jpeg?v=1)
![Shugaba Tinubu ya amince da biyan bashin maƙudan tiriliyoyin kuɗi da ake bin Najeriya](https://cdn.legit.ng/images/190x107/b7cc4e7e30ff00af.jpeg?v=1)
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya amince da biyan wasu tulin kuɗaɗe da ake bin Najeriya na tallafin samar da wutar lantarki, za a biya kudin a hankali a hankali.
![Band A: Ministan makamashi ya bayyana wadanda suke kuka kan karin kudin wuta](https://cdn.legit.ng/images/190x107/84ea90d510362590.jpeg?v=1)
Minstan makamashi, Adebayo Adelabu ya ce babu dalilin yin kuka saboda karin kudin wutar lantarki. A cewarsa wadanda basu biyan kudi ne ke yin kukan.
![Badaƙalar $6bn: Tsohon ministan wutar lantarki ya gamu da babbar matsala a kotu](https://cdn.legit.ng/images/190x107/22597d4d853e8cca.jpeg?v=1)
Babbar kotun Abuja ta yi fatali da buƙatar tsohon ministan wuta, Olu Agunloye na dakatar da shari'ar da ake masa kan yadda aka batar da kuɗin kwangilar Mambilla.
![Majalisa ta amince gwamnati ta karbo bashin $500m a magance matsalar wuta](https://cdn.legit.ng/images/190x107/2a42357ad67ca835.jpeg?v=1)
Majalisar dattawan ta sahalewa gwamnatin tarayya ta ciyo rancen $500m a kokarin da ake yi na tabbatar da cea dukkanin ‘yan Najeriya su na da mitar wuta.
![Jerin ma’ikatun gwamnati sama da 30 marasa biyan kudin wuta duk da ware N10b](https://cdn.legit.ng/images/190x107/207617094ed5e7e6.jpeg?v=1)
Ma'aikatu sama da 34 ne a birnin tarayya, ciki har da fadar shugaban kasa suka kasa biyan kudin wutar lantarki duk da ware musu kudi sama da naira bilayn 10.
![Mutanen Arewa sun taso Ministan Tinubu a gaba sai ya yi murabus daga kujerarsa](https://cdn.legit.ng/images/190x107/dac2555501fd411c.jpeg?v=1)
Matsalar wutar lantarki a yankin Arewa maso Gabas ya kara ƙamari yayin da mutanen yankin suka bukaci Ministan makamashi, Adebayo Adelabu ya yi murabus.
![IMF ya kuma zugo shugaba Tinubu a cire tallafin lantarki ana kukan kuncin rayuwa](https://cdn.legit.ng/images/190x107/d02d838155bc8240.jpeg?v=1)
Asusun bada lamuni na duniya (IMF) ya bukaci shugaba Bola Ahmed Tinubu da ya kammala cire tallafin man fetur da lantarki da zarar an gama raba tallafin kudi.
!["Wannan ai sata ce," NLC ta magantu kan karin kudin wutar lantari a Kogi](https://cdn.legit.ng/images/190x107/4de86cd3b474b864.jpeg?v=1)
Shugaban kungiyar ta NLC a Kogi, Kwamred Gabriel Amari ya bayyana karin kudin wuta da fashi da makami kan talakawan Najeriya. Ya bayyana haka ne a yau.
![Karin kudin wuta: Kungiyar kwadago za ta rufe ofisoshin rarraba hasken lantarki](https://cdn.legit.ng/images/190x107/bc18c6e332a40af5.jpeg?v=1)
Kungiyar kwadago ta yi barazanar rufe ofisoshin kamfanonin raba lantarki a fadin kasar nan, har sai gwamnatin tarayya ta janye karin kudin wutar.
Kamfanin wutar lantarkin Najeriya
Samu kari