
Kamfanin wutar lantarkin Najeriya







Gwamnatin Tarayyar Najeriya, ta sanar da sabon farashin mitar wutar lantarki. Sanarwar ta fito ne ta hannun hukumar da ke sa ido kan wutar lantarki (NERC).

Tsohon shugaban ƙasa Olusegun Obasanjo ya musanta cewa ya amince da bayar da kwangilar $6bn ta samar da wutar Mambilla ga kamfanin Sunrise Power a shekarar 2003

Mista Adebayo Adelabu, Ministan Lantarki na Najeriya ya roki al'ummar kasar su dena tsinewa ma'akatar lantarki a maimakon hakan su rika karfafawa musu gwiwa.

Rahotanni sun nuna cewa matsalar wutar lantarki ta kusa zuwa.ƙarshe a ƙasar nan. Ministan makamashi Adebayo Adelabu shi ne ya bayar da tabbaci a kan hakan.

Sabon ministan Birnin Tarayya (FCT) Abuja Nyesom Wike, ya haramta sana'ar sayar da masara a ƙwaryar birnin na Abuja. Ya ce masu sayar da masara na janyowa.

Sojojin juyin mulkin jamhuriyar Nijar sun ce ba zai yiwu su mayarwa da hamɓararren shugaban ƙasa Mohamed Bazoum mulkinsa ba. Abdulsalami Abubakar ne ya bayyana.

Ana zargin jami'in Hukumar Tsaro ta Farin Kaya (DSS) da soka wa wani dattijo mai suna Omoshola Oludele wuka a kwankwaso kan kudin wuta Naira dubu uku a Osun.

Akalla an kiyasta bashin da Najeriya ke bin Jamhuriyar Nijar fiye da Naira biliyan 4 na wutar lantarki kadai bayan kasar ta sayi fiye da kashi 60 na wutar.

A wani mataki na ƙoƙarin dawo da mulkin farar hula a Jamhuriyar Nijar, Najeriya ta katse wutar lantarkin da take ba ƙasar. Hakan ya jefa birane da dama a duhu.
Kamfanin wutar lantarkin Najeriya
Samu kari