Kamfanin wutar lantarkin Najeriya
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya umarci Kwamitin Musamman kan Wutar Lantarki ya ware bashin Naira tiriliyan hudu domin biyan tsofaffin basussuka a bangaren.
Sabon ministan wutar lantarki, Joseph Tegbe ya bayyana cewa matsalolin karancin wutar Najeriya suna da yawa, ba zai yiwu a magance su cikin dan lokaci ba.
Hukumar LASERC ta bayyana sunayen kamfanoni 38 da suka hada da MTN da Flour Mills da suke gudanar da ayyukan samar da lantarki a jihar Legas ba da izini ba.
'Yan Najeriya da dama sun yada wani bidiyo da ke ikirarin cewa masu amfani da lantarki a Arewacin Najeriya suna biyan kudin wuta fiye da na Kudanci.
Kamfanin TCN ya sanar da cewa za a dauke wutar lantarki na awa shida a wasu yankunan Osun ranar 14 ga Mayu saboda aikin gyaran na’urar lantarki a McPherson.
Sabon ministan makamashi a Najeriya, Joseph Tegbe ya musanta rahoton cewa ya yi alkawarin gyara matsalar lantarkin Najeriya cikin watanni uku yayin tantance shi.
Hamshakin attajirin nan, Alhaji Aliko Dangote ya bayyana cewa zai ziba jari a fannin wutar lantarki, wa da zai samar da megawatt 20,000 don cike gibin Najeriya.
A labarin nan, za a ji cewa sabon ministan makamashi da shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya naɗa ya sha alwashin kawar da matsalar wuta a cikin kwanakin 100 farko.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta gamsu da hujjojin da hukumar EFCC ta shigar kan tsohon ministan wutar lantarki, Saleh Mamman kan damfarar N33.8bn.
Kamfanin wutar lantarkin Najeriya
Samu kari