Kamfanin wutar lantarkin Najeriya
Gwamnatin Tarayya ta kashe N501bn wajen biyan bashin kamfanonin lantarki, tare da shirya sabon shirin N729bn domin bunkasa bangaren wutar lantarki.
Rahotanni sun nuna cewa Najeriya na ci gaba da amfana da tallafin Amurka a bangarori daban daban da suka hada da makamashi da gina ababen more rayuwa.
Shugaban kasa Bola Tinubu ya bayyana cewa zai horas da mutane 5,000 da suka kammala hidimar kasa ta NYSC kan hoyon sanya mitar wutar lantarki a gidaje.
Wata babbar kotu a Najeriya ta ƙwace wani katafaren ginin tsohon Ministan makamashi a kasar, Saleh Mamman, bayan an same shi da laifin karkatar da Naira biliyan 22.
Shugaba Bola Tinubu ya sanar da shirin horas da matasa 5,000 kan girka mitar lantarki domin samar da ayyukan yi da rage matsalar cajar hasashen amfani da wuta.
Karamin ministan harkokin fetur mai kula da fannin Gas, Hon Ekpo ya tabbatar da cewa Najeriya ta zama mamba a hukumar Makamashinta duniya watau IEA.
Kamfanin TCN ya sanar da cewa jihohi biyar za su fuskanci matsalolin wutar lantarki, sun hada da Kano, Bauchi, Yobe, Jigawa da Katsina da yankin kasar Nijar.
Mai ba Shugaba Tinubu shawara kan yada labarai, Bayo Onanuga, ya musanta cewa shugaban ya yi alkawarin kin neman wa’adi na biyu idan wutar lantarki ba ta inganta ba.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya umarci Kwamitin Musamman kan Wutar Lantarki ya ware bashin Naira tiriliyan hudu domin biyan tsofaffin basussuka a bangaren.
Kamfanin wutar lantarkin Najeriya
Samu kari