Kamfanin wutar lantarkin Najeriya
Wata babbar kotu a Najeriya ta ƙwace wani katafaren ginin tsohon Ministan makamashi a kasar, Saleh Mamman, bayan an same shi da laifin karkatar da Naira biliyan 22.
Shugaba Bola Tinubu ya sanar da shirin horas da matasa 5,000 kan girka mitar lantarki domin samar da ayyukan yi da rage matsalar cajar hasashen amfani da wuta.
Karamin ministan harkokin fetur mai kula da fannin Gas, Hon Ekpo ya tabbatar da cewa Najeriya ta zama mamba a hukumar Makamashinta duniya watau IEA.
Kamfanin TCN ya sanar da cewa jihohi biyar za su fuskanci matsalolin wutar lantarki, sun hada da Kano, Bauchi, Yobe, Jigawa da Katsina da yankin kasar Nijar.
Mai ba Shugaba Tinubu shawara kan yada labarai, Bayo Onanuga, ya musanta cewa shugaban ya yi alkawarin kin neman wa’adi na biyu idan wutar lantarki ba ta inganta ba.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya umarci Kwamitin Musamman kan Wutar Lantarki ya ware bashin Naira tiriliyan hudu domin biyan tsofaffin basussuka a bangaren.
Sabon ministan wutar lantarki, Joseph Tegbe ya bayyana cewa matsalolin karancin wutar Najeriya suna da yawa, ba zai yiwu a magance su cikin dan lokaci ba.
Hukumar LASERC ta bayyana sunayen kamfanoni 38 da suka hada da MTN da Flour Mills da suke gudanar da ayyukan samar da lantarki a jihar Legas ba da izini ba.
'Yan Najeriya da dama sun yada wani bidiyo da ke ikirarin cewa masu amfani da lantarki a Arewacin Najeriya suna biyan kudin wuta fiye da na Kudanci.
Kamfanin wutar lantarkin Najeriya
Samu kari