Kamfanin wutar lantarkin Najeriya
Ministan Makamashi na Najeriya, Adebayo Adelabu ya mika takardar murabus daga mukaminsa domin maida hankali kan burinsa na zama gwamna a jihar Oyo.
An sanar da cewa za a samu karancin wutar lantarki a jihohin Gombe, Bauchi, Taraba, Yobe, Borno, Filato da Adamawa a Arewacin Najeriya saboda wani gyara.
Gwamnatin Najeriya ta fadi dalilan da suka sanya kasar fuskantar matsalar wutar lantarki. Ministan makamashi, Bayo Adelabu ya ba da hakuri ga 'yan kasa.
Wani rahoto da hukumar NISO ta fitar ya nuna cewa fatan samun wadatacciyar wutar lantarki a Najeriya na kara samun koma baya cikin yan shekarun da suka shige.
Hamshakin attajiri kuma shugaban rukunin kamfanonin Dangote, Aliko Dangote na shirin fadada harkokin kasuwancinsa. Dangote zai shiga fannin samar da lantarki.
Kamfanin raba wuta na Kano watau KEDCO ya tabbatar da cewa an katae witar layuka biyu domin sanya wata babbar waya da za ta kara inganta harkokin lantarki.
Hukumar NISO mai kula da wutar lantarki ta kasa ta ce ana fargabar rage samun wutar lantarki a Najeriya yayin da za a yi gyara a wasu cibiyoyin iskar gas.
Kamfanin TCN ya sanar da gyaran taransifomomi a Minna da Suleja yau 10 ga Fabrairu, 2026. Za a samu tsaikon wutar lantarki a sassa da dama har sai an kammala gyara.
A labarin nan, za a ji cewa majalisar dattawan Najeriya ta fara zama a kan batun cire tallafin wutar lantarki domin sama wa gwamnati kudin shiga.
Kamfanin wutar lantarkin Najeriya
Samu kari