Kamfanin wutar lantarkin Najeriya
Bankin Duniya zai hada ‘yan Najeriya miliyan 32 da wutar lantarki, miliyan 58 da ilimin fasaha, tare da tallafa wa manoma miliyan 9.5 nan da 2032.
Tsohon gwamnan Ekiti, Ayodele Fayose ya danganta karuwar yawan jama’a da rashin wutar lantarki, ya ce yana jawo mutane kusantar iyalansu da wuri.
Gwamnatin Tarayya ta ce ta fara sake fasalin wutar lantarki bayan rahotanni sun nuna cewa an kashe sama da N10trn ba tare da cimma sakamakon da ake bukata ba.
Gwamnatin Bola Tinubu ta sanar da shirin cire sauran tallafin wutar lantarki idan aka shiga shekarar 2027. Ministan makamashi, Joseph Tegbe ne ya fadi haka.
Gwamnatin tarayya ta tabbatar da cewa ba za ta ƙara kuɗin wutar lantarki ba a yanzu, tana mai bayyana sabbin matakan inganta samar da wuta a Najeriya.
Peter Obi ya ce ba zai yi wa ‘yan Najeriya alkawarin samar da wutar lantarki ta sa’o’i 24 a cikin shekaru huɗu ba idan aka zaɓe shi shugaban ƙasa.
Gwamnatin Tarayya ta kashe N501bn wajen biyan bashin kamfanonin lantarki, tare da shirya sabon shirin N729bn domin bunkasa bangaren wutar lantarki.
Rahotanni sun nuna cewa Najeriya na ci gaba da amfana da tallafin Amurka a bangarori daban daban da suka hada da makamashi da gina ababen more rayuwa.
Shugaban kasa Bola Tinubu ya bayyana cewa zai horas da mutane 5,000 da suka kammala hidimar kasa ta NYSC kan hoyon sanya mitar wutar lantarki a gidaje.
Kamfanin wutar lantarkin Najeriya
Samu kari