![Ma'aikatan lantarki sun ji a jikinsu saboda datse wutan barikin sojoji](https://cdn.legit.ng/images/560x315/ea8f0a1d74d8307e.jpeg?v=1)
Kamfanin wutar lantarkin Najeriya
![Ma'aikatan lantarki sun ji a jikinsu saboda datse wutan barikin sojoji](https://cdn.legit.ng/images/560x315/ea8f0a1d74d8307e.jpeg?v=1)
![Za a dauke wutar lantarki na watanni 2 a wasu jihohi 2, BEDC ya yi karin bayani](https://cdn.legit.ng/images/560x315/79dbd23453cf416f.jpeg?v=1)
![Gwamnati ta dauki mataki kan basarake da kansilan APC da suka sace randar wutar lantarki](https://cdn.legit.ng/images/360x203/b731dbac438abf1a.jpeg?v=1)
![Kudin wuta: KEDCO ya maka kungiyar da yake zargi da jawo masa asarar biliyoyi a kotu](https://cdn.legit.ng/images/360x203/6920da4f8f192ae6.jpeg?v=1)
![Mata sun fusata, sun rufe kofar shiga filin jirgin sama saboda rashin wuta a Ribas](https://cdn.legit.ng/images/360x203/6dd49852004aa722.jpeg?v=1)
![Gobara ta tashi a Ado Bayero Mall a Kano, har yanzu ana kokarin kashe wutar](https://cdn.legit.ng/images/360x203/f96dbecbc0285a21.jpeg?v=1)
![Kamfanin TCN ya bayyana yadda bata gari suka jawo katsewar lantarki a Borno](https://cdn.legit.ng/images/190x107/9a468fb0cff51b55.jpeg?v=1)
Kamfanin rarraba wuta na kasa (TCN) ya sanar da lalacewar wutar lantarki a jihar Borno biyo bayan kai hari da wasu bata gari suka yi kan turakan wuta da ke jihar.
![Ana shirin bikin sallah, tsofaffin ma'aikatan KEDCO sun rufe kamfanin a Kano](https://cdn.legit.ng/images/190x107/f96dbecbc0285a21.jpeg?v=1)
Kungiyar manyan ma’aikatan samar da wtar lantarki ta SSAEAC ta fusat saboda rike hakkokinsu da kamfanin ya yi, wanda ya sa suka tsunduma zanga-zanga.
![Ma'aikatan lantarki sun fusata gwamnan Enugu, ya ba da izinin rufe kamfanin wutan EEDC](https://cdn.legit.ng/images/190x107/48f01e0237876e09.jpeg?v=1)
Hukumar raya babban birnin Enugu (ECTDA), ta rufe ofisoshin kamfanin rarraba wutar lantarkin Enugu (EEDC) da ke a jihar Enugu kan datse wutar gidan gwamnati.
![Kamfanin rarraba wuta zai yanke lantarki a gidajen gwamnati 5, CBN, NDLEA da jami'o'i](https://cdn.legit.ng/images/190x107/0d493569b107da7f.jpeg?v=1)
Kamfanin rarraba wutar lantarki a kudu maso gabas (EEDC) ya ba gidajen gwamnati da manyan ma'aikatu wa'adin katse musu lantarki. EEDC ya ce sun ci bashi sosai.
![TCN ya kammala gyaran wuta a Arewa maso gabas bayan kwanaki babu lantarki](https://cdn.legit.ng/images/190x107/033ad78c638ad028.jpeg?v=1)
Kamfanin rarraba wutar lantarki na kasa (TCN) ya sanar da kammala gyaran wuta a yankin Arewa maso gabashin Najeriya. A yau Talata kamfanin ya sanar da kammala aikin.
![Yajin aikin NLC: An rufe tushen wutar lantarkin Najeriya, a shirya shiga duhu](https://cdn.legit.ng/images/190x107/f58ccc99f1373179.jpeg?v=1)
Hukumar kula da rarraba wutar lantarki ta Najeriya (TCN) ya ce "Kungiyar kwadago ta rufe" tushen wutar lantarki na kasa, sakamakon yajin aikin da NLC daTUC.
![Manyan ayyukan da aka bukaci Bola Tinubu ya karasa a jihohin Arewa](https://cdn.legit.ng/images/190x107/3341b4a869179edf.jpeg?v=1)
Wata kungiya a Arewa ta yi kira ga shugaba Bola Ahmed Tinubu kan karasa manyan ayyuka a Arewa. Kungiyar ta bukaci karasa aikin wutar Mambila, titin dogo da sauransu.
![Abuja: Jerin ma'aikatu da hukomi 25 da kamfanin AEDC zai datse wa wutar lantarki](https://cdn.legit.ng/images/190x107/fd571e26b7f2b773.jpeg?v=1)
Kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja ya zayyana sunayen wa wasu hukumomi da ma’aikatun gwamnati da zai katse wutar su saboda rashin biyan kudin wutar.
![Abuja: AEDC zai datse wutar ma'aikatu 24 na gwamnatin tarayya, ya ba da sharaɗi](https://cdn.legit.ng/images/190x107/d6c826180e39d143.jpeg?v=1)
Kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja (AEDC) ya yi barazanar katse wutar ma'aikatun gwamnatin tarayya guda 24 da sauran abokan hulda kan rashin biyan kudin wutar.
Kamfanin wutar lantarkin Najeriya
Samu kari