
Kamfanin wutar lantarkin Najeriya







Ana zargin jami'in Hukumar Tsaro ta Farin Kaya (DSS) da soka wa wani dattijo mai suna Omoshola Oludele wuka a kwankwaso kan kudin wuta Naira dubu uku a Osun.

Akalla an kiyasta bashin da Najeriya ke bin Jamhuriyar Nijar fiye da Naira biliyan 4 na wutar lantarki kadai bayan kasar ta sayi fiye da kashi 60 na wutar.

A wani mataki na ƙoƙarin dawo da mulkin farar hula a Jamhuriyar Nijar, Najeriya ta katse wutar lantarkin da take ba ƙasar. Hakan ya jefa birane da dama a duhu.

Wanda aka fara da shi a ranar Talata shi ne Sanata David Umahi wanda ‘dan majalisar dattawa ne da yake shirin zama Sanata. Bayan nan an tantance Nasir El-Rufai

Wani matashi Adewole Idowu Oluwatobi da ya shafe shekaru 29 yana neman iyayensa, ya ce har yanzu bai cire rn cewa zai hadu da su ba, ya nemi 'yan Najeriya su.

Majalisar dattawa ta bayyana cewa, gwamnatin tarayya da ma;aikatanta sun fi kowa kin biyan kudin wutar lantarki kamar yadda rahotanni suka bayyana a makon nan.

Da kamar wuya a ce farashin da ake sayen wutar lantarki bai tashi ba. Kamfanonin nan na DisCos ba za su fasa ƙara farashin shan wutar lantarki a Najeriya ba.

Za a ba kamfanonin raba wuta damar su kara farashi. An kammala aiki a kan sabon farashi, abin da ya rage kurum shi ne a zauna da shugaban kasa, Bola Tinubu.

Hukumar samar da wutar lantarki ta Abuja (AEDC) ta karyata rade-radin da ake yadawa cewa tana shirin kara kudin wuta a watan Yuli mai kamawa saboda sauye-sauye.
Kamfanin wutar lantarkin Najeriya
Samu kari