
Kamfanin wutar lantarkin Najeriya







Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa jama'ar kasar nan su sa rai da samun faduwar turakun wutar lantarki saboda wasu dalilai da har yanzu ba a magance ba.

Kamfanin rarraba wutar lantarki watau TCN ya ce babu abin da ya ssmu babban layin wuta, layin Benin-Omotosho kawai ya ɗan samu matsala kuma ana kan gyara.

AEDC ya ba mutane hakuri saboda za a gamu da matsalar wuta a Abuja. Gyare-gyaren da za a yi daga ranar 6 zuwa ranar 21 ga watan Junairun 2025 zai shafi unguwanni.

Gwamnatin Tinubu ta ce, akwai laifin wasu gurbatattun 'yan Najeriya wajen ganin gwamnati ta gaza gyara wutar lantarki duk da bukatar hakan cikin lokaci.

Kamfanin TCN zai yi gyara a tashoshin Gwagwalada da Kukwaba, wanda zai jawo daukewar wuta a wasu sassan Abuja, yana mai neman afuwa ga mazauna yankunan.

Tun daga rugujewar tushen wutar lantarki na kasa har zuwa rikicin sarautar birnin Kano, Legit.ng Hausa ta yi tsokaci ne kan abubuwa 10 da suka mamaye shekarar 2024.

Wani barawon kayan wutar lantarki ya hadu da mugun tsautsayi inda wuta ta babbaka shi ya mutu har lahira yayin satar kayan wuta a jihar Enugu. Wuta ta kona shi sosai

Shugaban kasa, Bola Tinubu ya shawarci ‘yan Najeriya su koyi yadda za su rage amfani da makamashi domin magance matsalar hauhawar farashin kudin wutar lantarki.

Kamfanin rarraba wuta na TCN ya ce an kai hari kan layin wutar 330kV Shiroro Katampe kuma an sace wasu muhimman kayayyaki. TCN na kokarin gyara wutar da aka lalata.
Kamfanin wutar lantarkin Najeriya
Samu kari