Jihar Plateau
ICPC ta titsiye dan majalisar jihar Filato, Adamu Aliyu, bisa zargin damfarar dan dan kasuwa N73.6m, a wata kongilar jami’ar Jos, ta bogi, amma ya musanta zargin.
'Yan bindiga sun sace wata daliba da kuma wata 'yar bautar kasa a Jos, inda suka buƙaci N50m a matsayin kuɗin fansa, lamarin da ya haifar da tashin hankali a yankin.
Kungiyar KADA da ke karamar hukumar Kanam a jihar Filato ta tabbatar da cewa yan bindiga sun kashe Sarkin Shuwaka, Malam Hudu Barau bayan sace shi.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta amince da bukatar hukumar ICPCta bayyana dan Majalisar dokokin Filato, Adamu Aliyu ruwa a jallo kan damfarar N73m.
Gwamnan jihar Kaduna, Uba Sani, ya sha alwashin tabbatar da ganin cewa an yi adalci kan mutanen da aka kashe wajen zuwa daurin aure a jihar Plateau.
Mataimakin gwamnan Kano, Aminu Abdulsalam Gwarzo ya ziyarci shugaban Malaman Izala, Sheikh Sani Yahaya Jingir kan rasuwar Saidu Hassan Jingir a Filato.
Hukumar tsaro ta farin kaya watau DSS ta gurfanar da mutum 9, manyan wadanda ake zargi da hannu a kashe-kashen da suka faru a jihohin Filato da Benuwai.
'Yan bindiga sun kai wani hari a kauyka da dama a jihar Filato inda sama da mutane 300 suka rasa gidajen su a harin. Akalla gidaje 30 aka rusa yayin harin.
Sabon shugaban jam’iyyar APC mai mulkin Najeriya, Nentawe Yilwatda, ya roki tsohon shugaban jam'iyyar, Abdullahi Ganduje alfarma domin tallafa masa.
Jihar Plateau
Samu kari