Rikicin PDP
Farfesa Olusola-Eleka ya fice daga jam’iyyar PDP a Ekiti, yana mai zargin jam’iyyar da gaza zama cikakkiyar adawa da ingantaccen shugabanci a ƙasa.
Kungiyar iyayen PDP watau waɗanda aka kafa PDP tare da su a 1998 sun buƙaci jam'iyyar ta ɗauko wani daga Kudu ta ba shi tikitin takarar shugaban ƙasa.
Mukaddashin shugaban jam'iyyar PDP na kasa, Umar Damagum, ya yi maganganu kan rikici da matsalolin da suka dade suna ci wa jam'iyyat tuwo a kwarya.
Dr. Gbenga Olawepo-Hashim, wanda ya nemi zama shugaban ƙasa a zaɓen 2019 ya koma PDP, jam'iyyar da ya kasance ɗaya daga cikin waɗanda suka kafa ta a 1998.
Hadimin tsohon mataimakin shugaban kasa, Demola Olarewaju ya sanar da cewa ba zai ci gaba da zama a jam'iyyar adawa ta PDP domin ta sauka daga tsarin kishin kasa.
A labarin nan, za a ji cewa babbar jam'iyyar hamayya ta PDP ta bayyana shirinta na gudanar da taro domin duba rahoto kan tsarin karba-karba a kasar nan.
Barista Kashim ya fice daga PDP yana mai nuna godiya ga jam’iyya da mazaba, inda ake hasashen zai sake yin takarar gwamna a 2027 karkashin wata sabuwar jam’iyya.
A labarin nan, za a ji cewa babban jigo a PDP, C.I.D Maduabum ya sanar da dalilansa na fice wa daga babbar jam'iyyar hamayya ta PDP zuwa hadakarADC.
Sanata mai wakiltar Osun ta Tsakiya a Majalisar Dattawan Najeriya. Olubiyi Fadeyi ya sanarda ficewarsa daga jam'iyyar PDP saboda rigingimun da suka baibaye ta.
Rikicin PDP
Samu kari