Rikicin PDP
Tsohon mataimakin shugaban PDP, Bodw George ya ce bai kamata manyan jam'iyyar kamar Atiku da David Mark su barta ba a halin yanzu, su roki su sauya tunani.
Tsohon mai ba PDP shawara kan harkokin shari'a, Jacob Mark, ya dora laifin matsalolin da suka addabi PDP a kan tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar.
Gwamna Dauda Lawal na jihar Zamfara ya musanta jita-jutar da ake yaɗawa cewa ya gama shirin raba gari da jam'iyyar PDP kuma zai koma APC ko haɗakar ADC.
Ƴan takarar gwamna 2 a Ondo, Eyitayo Jegede, Agboola Ajayi da wasu jiga-jigan PDP sun koma ADC, inda suka shiga haɗakarsu Atiku domin kalubalantar APC a zaɓen 2027.
Mukaddashin shugaban jam'iyyar PDP na kasa, Umar Iliya Damagum ya aika da sakon gargadi ga masu yi wa PDP zagon kasa. Ya ce za su dauki matakin ladabtarwa.
A labarin nan, za a ji cewa wasu daga cikin manyan yan siyasa a jam'iyya mai mulki ta APC da ta adawa, PDP na sauya sheka zuwa sabuwar jam'iyyar hadaka, ADC.
Tsohon shugaban PDP na jihar Katsina, Hon. Salisu Lawal Uli, ya ce ya gaji da zama a jam'iyyar da shugabancinta ke tangal tangal, ya sanar da komawa haɗakar ADC.
Adamu Waziri, tsohon ministan Najeriya, ya fice daga jam'iyyar PDP zuwa ADC don neman shugabanci na nagar saboda damuwar rashin tsaro da halin tattalin arziki.
Jam'iyyar PDP na ƙara fuskantar rugujewa yayin da tsohon shugaban kwamitin sulun jam'iyya, AVM Shehu ya tattara kayansa ya koma jam'iyyar haɗaka watau ADC.
Rikicin PDP
Samu kari