Jihar Osun
Gwamnan jihar Osun, Ademola Adeleke, ya sanya dokar hana fita a wasu kauyuka biyu na jihar. Gwamnan ya sanya dokar ne biyo bayan barkewar rikici.
Gwamna Ademola Adeleke na jihar Osun ya ƙaƙaba dokar zaman guda daga karfe 6 na safe zuwa 6 na yammacin kowace rana a garuruwa 2 masu faɗa da juna.
Wani babban jigo a jam'iyyar PDP, Richard Idowu, ya rasa ransa bayan an bindige shi har lahira a jihar Osun. Gwamna Adeleke ya umarci a gudanar da bincike.
Gwamna Ademola Adeleke na jihar Osun ya sauke sarakuna 3 manya waɗanda tsohon gwamnan ya naɗa kafin ya bar mulki, ya bada umarnin a fara shirin zabo sabbi.
Gwamna Ademola Adeleke na Osun ya bada umurnin tsige wasu sarakuna uku a jiharsa. Adeleke ya fitar da sanarwar ne a yau Alhamis ta bakin kwamishinan watsa labarai.
Mun ji labari an shigar da kara a kan ‘yan kungiyar Omoluabi a Osun. APC ta zargi tsohon gwamna Rauf Aregbesola da zagon-kasa har an maka kungiyarsu a kotu.
Gwamnatin jihar Osun ta yi karin haske kan kudaden da aka ware domin gudanar da ayyukan ofishin gwamnan jihar Osun a kasafin kudin shekarar 2024.
Gwamnan jihar Osun, Ademola Adeleke, ya amince da naɗin wasu sarakunan gargajiya 6 da zasu dare karagar mulkin a yankunansu, sannan ya ƙara wa wasu girma.
Tsohon gwamnan jihar Osun, Prince Olagunsoye Oyinlola ya kadu bayan sanar da rasuwar addarsa mai suna Victoria Popoola wacce ta shafe shekaru 87 a duniya.
Jihar Osun
Samu kari