Jihar Osun
A wannan labarin za a ji cewa zaben jihar Osun ya fito da wasu darussa da ke tabbatar da cewa babu abin da zai hana yan adawa lallasa jam'iyya mai mulki.
Birtaniya ta yaba da yadda aka gudanar da zaɓen Osun tare da taya Ademola Adeleke murnar sake zaɓe, tana mai kira da a inganta tsarin zaɓe gabanin 2027.
Gwamna Ademola Adeleke ya bayyana dalilin da ya sa ya ziyarci kabarin marigayi dan uwansa, Isiaka Adeleke, kafin ya kada kuri’a a zaben jihar Osun.
APC ta ƙi amincewa da sakamakon zaben Osun, tana cewa Ademola Adeleke bai samu mafi yawan ingantattun kuri’u ba, yayin da jam’iyyar ke duba yiwuwar daukar mataki.
Mahaifin Davido, Deji Adeleke ya ce ya yi addu’ar masu zaɓen Osun su karɓi kuɗin APC amma su zaɓi ɗan’uwansa Ademola, wanda ya sake lashe zaɓen gwamna.
APC ta amince cewa rikicin cikin gida, rashin jituwa kan dan takara da raina karfin Ademola Adeleke sun taimaka wajen kayen jam’iyyar a zaben Osun.
Za a ji yadda Ademola Adeleke ya ci kwa-kwa kafin ya samu tazarce bayan barin PDP a 2025, a karshe an birne barakar Accord, ya tsaya takara ya ci zabe a Agusta 2026.
Babafemi Ojudu ya yi rubutu kan abin da ya sa karfin jam’iyya bai yi tasiri a zaben Osun ba. Ya fadi yadda aka yaki Rauf Aregbesola ta ciki da waje.
Tsohon Sanata Ojudu Babafemi ya bayyana dalilai 15 da suka jawo rashin nasarar APC a Osun, ciki har da yunwa, rufe asusun gwamnati da tasirin Davido.
Jihar Osun
Samu kari