
Sarkin Rano







Cif Joshua Ahmadu watau Hakimin Chawai a garin Kauru yana hannun ‘yan bindiga. Jami’an tsaro sun bayyana cewa su na bakin kokarinsu wajen ganin an ceto shi.

Maganar da ake yi, an samu rashin zaman lafiya bayan jami’an tsaro sun cafke Aogun na Iree, an kona fadar Sarkin Iree, ana tunanin wutar ta shafi wasu wurare

Za a shimfida bututun gas tun daga jihar Kogi zuwa Kaduna, har Kano, idan aikin nan ya tabbata, Sarkin Kano yace wannan zai taimaki Arewa da fadin Najeriya.

Sarkin garin Tungbo da ke Karamar Hukumar Sagbama ta Jihar Bayelsa, Amos Poubinafa, yanzu haka ya koma kwana a cikin motarsa sakamakon ambaliyar ruwa a jihar.

Kwanan nan aka ji labari tsohon Gwamnan Bayelsa ya samu sarautar Sarkin Kudu Hausa a Daura. Sarkin Daura Ya Ba Ƙaramin Ministan Mai Sarautar Sarkin Kudun Hausa.

Halin da Najeriya ta ke ciki a yau, ya fi muni a kan lokacin Jonathan a cewar Muhammadu Sanusi II, yace Kasar nan na cikin ha’ula’i, lamarin ya jagwalgwale.
Sarkin Rano
Samu kari