Ogun
A watan Yulin 2025, sarakuna uku daga jihohi daban daban a Najeriya sun riga mu gidan gaskiya, ɗaya daga ciki shi ne Sarkin Gusau, Ibrahim Bello.
A labarin nan, za a ji cewa shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya yi jimamin rasuwar abokin Muhammadu Buhari, Sarkin Ijebu, Mai Martaba Sikiru Kayode Adetona.
Bayan binne Sarki bisa tsarin Musulunci, kungiyar mabiya addinin gargajiya ta ce zata maka gwamnatin Ogun da dangin marigayi Oba Adetona a kotu kan saba doka.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu zai bar Abuja zuws jihat Ogun ranar Lahadi mai zuwa domin halartar taron addu'ar kwana 8 da rasuwar Sarkin Ijebuland.
Oba Sikiru Kayode Adetona na ɗaya daga cikim sarakuna mafi daɗewa a kam sarauta a Najeriya, mun tattaro maku manyan sarakuna 9 da kwashe shekaru suna mulki.
A labarin nan, za a ji cewa shugaban rukunin kamfanin Dangote, Alhaji Aliko Dangote ya bayyana aniyarsa na gina tashar ruwa mafi girma a Najeriya a jihar Ogun.
Yayin jana'izar Sarkin Ijebu da aka gudanar, sojoji sun hana yan addinin gargajiya shiga wurin sallar fitaccen basarake da aka gudanar a bisa tsarin Musulunci.
Ƴan awanni bayan an sanar da rasuwar tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari, mai martaba sarkin ƙasar Ijebu, Oba Sikiru Kayode Adetona, ya rasu a ranar Lahadi.
Karancin albashi da ake biyan hadimin sanata a jihar Ogun da ke Kudancin Najeriya, Tunbosun Awe ya ajiye aikinsa a matsayin mai ba da shawara kan harkokin siyasa.
Ogun
Samu kari