Nyesom Wike
Gwamna Sim Fubara ya danganta dawowarsa ofis bayan rikicin watanni shida ga “babban tagomashin Shugaba Tinubu”, yana mai cewa gwamnati yanzu ta koma cikakken aiki.
Laftanar Adam Muhammad Yerima ya yi aure a asirce da masoyiyarsa da ake kira Khadija a jihar Kaduna, bayan makonni da ce-ce-ku-ce kan rayuwarsa ta sirri.
Ministan Abuja, Nyesom Wike ya ce jita-jitar da ake yadawa a soshiyal midiya cewa an kama shi a Faransa ba gaskiya ba ne. Ya fadi masu yada jita-jitar.
Ministan Harkokin Abuja, Nyesom Wike ya sallami mukaddashin shugaban hukumar FCT-IRS, Michael Ango daga mukaminsa, ya maye gurbin da wani jami'i.
Ministan Abuja, Nyesom Wike ya karyata rade-radin kama shi a Faransa, yana mai cewa duk ƙagaggun labarai ne da nufin neman karkatar da hankalinsa daga aikinsa.
A labarin nan, za a ji cewa rikicin PDP ya kara kamari bayan da tsagin Nyesom Wike ya bayyana korar wasu gwamnoni daga cikin jam'iyyar adawa a Najeriya.
Gwamnan jihar Rivers, Sir Siminalayi Fubara ya kara samun sabani da 'yan majalisar jihar da ke yi wa Wike biyayya. Fubara ya musu martani kan daukar ma'aikata.
A labarin nan, za a ji cewa hukumar gudunarwar birnin tarayya Abuja ta sanar da shirin fara ƙwace filayen manyan mutanen da suka yi kunnen kashi wajen biyan haraji.
'Yan bindiga dauke da miyagun makamai sun bude wuta kan mai uwa da wabi a Abuja, inda suka yi garkuwa da mata shida da kuma wani yaro dan shekara 16.
Nyesom Wike
Samu kari