Nyesom Wike
A labarin nan, za a ji cewa akwai kura a shirin da tsagin Wike na PDP ya ke yi na bude ofishin jam'iyya da aka rufe saboda rikici tsakaninsa da bangaren Turaki.
Hukumar zabe mai zaman kanta watau INEC ta karbi hukunci kotu, an ga wakilan tsagin PDP da Wike ke marawa baya a taron jam'iyyun siyasa ranar Alhamis a Abuja.
Shugaban APC, Nentawe Yilwatda, ya ce rikicin siyasa tsakanin Wike da Fubara ba ya cikin hurumin jam'iyyar APC, ya jaddada hanyoyin warware matsaloli cikin gida.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya sake tsoma baki don warware rikicin siyasar jihar Rivers. Ya koka da cewa rikicin zai shafi harkokin mulki a jihar.
Gwamnatin Rivers ta ce ba ta hanawa Wike shiga filin wasan Yakubu Gowon saboda gyare-gyare. Gwamna Fubara na goyon bayan Tinubu a zaben shekarar 2027.
Minista Nyesom Wike ya aika wa shugabannin JUAC takardar gargaɗin tura su gidan yari bayan sun ƙi janye yajin aikin da suka shiga duk da umarnin kotu.
Ma'aikatan Abuja sun daukaka kara kan hukuncin kotu yayin da yajin aikin JUAC ya tsayar da harkokin asibitoci da makarantu a dukkan kananan hukumomi.
Fadar shugaban kasa ta warware zare da abawa kan rikicin siyasar Rivers. Ta bayyana matsayin Gwamna Siminalayi Fubara da Nyesom Wike a jihar mai arzikin mai.
Tsohon gwamnan Ekiti, Ayodele Fayose, ya bayyana ganawar Shugaba Bola Tinubu da Gwamna Seyi Makinde, wanda ya jaddada goyon bayansa ga Nyesom Wike.
Nyesom Wike
Samu kari