
Nyesom Wike







Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya yaba kan yadda ake gudanar da zaben kananan hukumomi na jihar Rivers. Ya ce Fubara zai dawo kan mulki.

Babbar jam'iyyar adawa ta PDP ta yi bayanai a kan mika tikitin takarar Shugaban Ƙasa ga Kudancin Najeriya da shirin babban taron kwamitin zartarwar na ƙasa mai zuwa.

Hadimin ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Ezenwo Wike, Lere Oalyinka ya soki matakin jam'iyyar PDP na kai tikitin takarar shugaban kasa zuwa Kudu.

A labarin nan, za a ji yadda Dele Momodu ya sanar da cewa jam'iyyar APC ce ƙashin bayan shirin PDP na mutunta tsarin karɓa-karɓa tare da mika takara Kudu.

Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Ezenwo Wike, ya bayyana cewa zai goyi bayan duk wanda yake marawa shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, baya.

Wani jigo a jam'iyyar APC a jihar Rivers, Eze Chukwuemeka Eze, ya yi wa Nyesom Wike martani mai zafi bayan ya nuna cewa Rotimi Amaechi, ba zai kai labari ba a 2027.

A labarin nan, za a ji cewa Ministan Abuja Nyesom Wike ya ce ba kishin kasa ne ya sanya Babachir Lawal ke tsananin adawa da gwamnatin Bola Ahmed Tinubu ba.

Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya bayyana cewa Rotimi Amaechi, ba zai kai labari ba idan ya yi takara da Shugaba Bola Ahmed Tinubu.

FCTA ta kwace motoci sama da 700 saboda laifuffuka daban daban, ciki har da lambar mota ta jabu da gilashi mai duhu, yayin da take kokarin hana fashin one-chane.
Nyesom Wike
Samu kari