
Nyesom Wike







Dakataccen gwamnan Ribas, Siminalayi Fubara ya bayyana yadda dokar ta bacin da shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya sa a jiharsa ya jawo masu damuwa.

Shugaban ma'aikatan fadar gwamnati da Siminalayi Fubara ya yi aiki da shi ya ce an taba ba shi cin hancin Naira biliyan 5 domin tsige gwamna Fubara a 2023.

Shugaban kasa, Bola Tinubu ya fadi yadda ya yi barazanar korar Minista Nyesom Wike idan manufofinsa ba su dace da bukatun jam’iyyar APC mai mulki ba.

Yayin da Atiku Abubakar ya soki halayen Nyesom Wike, Hadiminsa, Lere Olayinka ya musanta ikirarin dan takarar shugaban kasa a PDP kan zaben 2023.

Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike ya fito ya yi magana kan dalilinsa na soke takardar mallakar filin jam'iyyarsa ta PDP a birnin Abuja.

Tsohon gwamnan jihar Rivers, Rotimi Amaechi, ya yi zargin cewa rikicin da ke tsakanin Gwamna Siminalayi Fubara da Nyesom yana faruwa ne saboda kudi.

Minista Wike ya raba buhunan shinkafa 10,000 ga addinai da makarantu a Abuja don Ramadan, inda shugabanni suka gode, suna cewa zai taimakawa mabukata.

Kungiyar IYC ta duniya ta kalubalanci shugaban riko na jihar Ribas bayan ya sanar da dakatar da jami'an gwamnati da gwamna Siminalayi Fubara ya nada.

Ministan babban birnin tarayya, Nyesom Wike, ya yi martani kan kalaman da Atiku Abubakar ya yi na cewa bai yi nadamar kin daukarsa a matsayin mataimaki ba a 2023.
Nyesom Wike
Samu kari