Nyesom Wike
Wani shafin yanazar gizo mai tsage gaskiya ya tabbatar da cewa ikirarin cewa an yi awon gaba da mai ɗakin Gwamna Siminalayi Fubara na jihar Ribas ba gaskiya bane.
Jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) ta sha alwashin hukunta 'ya'yanta da suka ci dunduniyarta a lokacin babban zaben da aka gudanar a shekarar 2023.
Jam'iyyar APC reshen birnin Abuja ta bukaci Shugaban Tinubu ya gargadi Ministan Abuja, Nyesom Wike kan nada 'yan PDP mukamai madadin 'ya'yan jam'iyyar.
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya nanata cewa yana nan daram a jam'iyyar PDP, kawai dai ya yi ra'ayinsa ne a zaben shugaban kasa.
Ministan Abuja, Nyesom Wike bayan ganawa da mambobin Majalisar Tarayya ya bayyana cewa zai yi wahala a kawo karshen rashin tsaro gaba daya a Najeriya.
Bola Ahmed Tinubu ya amince da naɗin Felix Obuah, tsohon shugaban PDP da ya sauka a jihar Ribas a matsayin shugaban hukumar AMMC ta birnin Abuja.
Majalisar dattawan Najeriya ta shiga zaman sirri da ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike da kwamishinan ƴan sanda kan yanayin tsaron birni.
Gwamna Siminalayi Fubara na jihar Ribas ya bayyana cewa ya yi tunanin barin ofis lokacin da ake tsaka da rikicin siyasa tsakaninsa da Nyesom Wike.
Shugaba Bola Tinubu ya umurci ministan babban birnin tarayya, Nyesom Wike, da ya gaggauta raba wa mazauna Abuja hatsi da kayan abinci don rage radadin yunwa.
Nyesom Wike
Samu kari