Nyesom Wike
Ministan Harkokin Abuja, Nyesom Ezenwo Wike ya bayyana cewa shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu zai iya sauke shi daga kujerarsa a duk lokacin da ya ga dama.
Gwamnan Rivers, Siminalayi Fubara, ya bukaci jama’a su kwantar da hankalinsu yayin da majalisar dokoki ke ci gaba da yunkurin tsige shi daga mulki.
Ministan Abuja, Nyesom Wike ya ziyarci katafaren gidan Sanata George Sekibo a Rivers. Talakwa da yawa sun yi wa Sanatan rubdugu a kafafen sada zumunta.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya shiga cikin rikicin siyasar jihar Rivers. Hakan na zuwa ne bayan 'yan majalisar dokoki sun fara yunkurin tsige Gwamna Fubara.
Tsohon gwamnan Ekiti, Ayodele Fayose ya bayyana cewa addua da azumi ne kadai za su tseratar da Gwamnan Ribas, Siminalayi Fubara daga yunkurin tsige shi.
Rashin yarda da sake gabatar da kasafin kudi da kin neman wa'adi na biyu ga gwamna Simi Fubara na cikin abubuwan da suka jawo sabani da Wike a siyasar Rivers.
Sanata Basiru ya nemi Nyesom Wike ya yi murabus, yayin da magoya bayan APC suka yi zanga-zanga a Abuja suna neman Shugaba Tinubu ya kori Ministan na FCT nan take.
Kungiyar NADECO USA ta roki Shugaba Tinubu ya sallami Ministan Abuja, Nyesom Wike, don kawo ƙarshen rikicin siyasa a Jihar Rivers kafin zaɓen 2027.
Majalisar dokokin jihar Rivers ta fara shiri tsige gwamna Siminalayi Fubara bayan sabon rikicinsa da Nyesom Wike. Majalisar ta ce za ta turawa Fubara takarda.
Nyesom Wike
Samu kari