Nuhu Ribadu
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu yanzu haka ya na wata ganawar sirri da mai ba'a shi shawara akan harkokin tsaron kasa, Nuhu Ribadu da sauran hafsoshin tsaro.
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya samu kyakkyawar tarba bayan ya dawo gida Najeriya daga birnin Landan. Mangan ƙusoshin gwamnati sun je tarbarsa a jihar Legas.
Malam Nuhu Ribaɗu ya karba daga Babagana Munguno, a matsayin sabon mai bai wa shugaban ƙasa Tinubu shawara kan harkokin tsaron ƙasa NSA, ya ɗauki alkawari.
Gwamnan jihar Yobe, Mai Mala Buni ya jinjinawa shugaba Bola Tinubu kan nadin sabbin shugabannnin tsaro da Nuhu Ribasu a matsayin mai ba kasa shawara kan tsaro.
Shugaban Najeriya Bola Tinubu ya kara wa Nuhu Ribadu, tsohon shugaban EFCC girma daga mashawarci na musamman kan tsaro zuwa mai bada shawara kan tsaron kasa.
Mallam Nuhu Ribadu ya samu karin girma zuwa mai ba da shawara akan harkokin tsaro na kasa ga Shugaba Bola Tinubu don inganta harkar tsaro a kasar baki daya.
Bola Tinubu zai nada masu taimakawa da ba shi shawara, ana sa ran wadanda za a nada za su kunshi masu magana da bakinsa da mukarraban cikin gida da mu ka kawo
A Twitter Mai magana da bakin Atiku Abubakar ya jero Ministocin APC. Daniel Bwala ya fadi wanda zai zama SGF, NSA, Shugaban ma’aikatan fada a mulkin Bola Tinubu
Mambobin kungiyar goyon bayan Nuhu Ribadu da Tinubu Foundation a jihar Adamawa sun sauya sheka zuwa jam’iyyar Peoples Democratic Party, PDPgabannin zaben 2023.
Nuhu Ribadu
Samu kari