Nuhu Ribadu
Babban Fasto mai hasashe kan siyasa ya sake fitar da wasu bayanai masu ban tsoro kan Bola Tinubu inda ya ce za a kifar da gwamnatinsa a yan watannin nan.
Shugaban kamfanin Dangote Group, Alhaji Aliko Dangote ya gode wa Shugaba Bola Ahmed Tinubu da duka wadanda suka sa bakiw wajen sasanta rikicinsa da PENGASSAN.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin Bola Ahmed Tinubu ta samu nasarar kawo karshen sabanin da ya ratsa a tsakanin ma'aikatan mai da Matatar Dangote.
Tsohon ministan shari'a, Abubakar Malami ya zargi gwamnan Kebbi da shirin shigo da yan daba, sojojin haya don danne yan adawa, ya zarge shi da alaka da Lakurawa.
Bayan cafke wasu daga cikin kwamandojin kungiyar Ansaru, Kotu da ke zamanta a birnin Abuja ta yanke hukunci kan Mahmud Usman, kwamandan Ansaru, hukuncin shekaru 15.
Dan takarar mataimakin shugaban kasa na jam'iyyar LP a zaben 2023, Datti Baba Ahmed, ya bayyana cewa ya kamata hukumomi sun binciki Nasir El-Rufai.
A labarin nan, za a ji yadda Sanata Shehu Sani ya waiwayi tsohin gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufai bayan ya yi kaca-kaca da salon mulkin gwamantin Bola Tinubu.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufa'i ya yi wa Nuhu Ribadu da Uba Sani Martani kan maganar rashin tsaro da ke addabar jihar Kaduna da Najeriya.
Gwamnatin Najeriya ta ce maganar Nasir El-Rufa'i ta cewa ana ba 'yan bindiga kudi ba gaskiya ba ne. Ofishin mai ba shugaban kasa shawara kan tsaro ne ya yi magana.
Nuhu Ribadu
Samu kari