![Ribadu ya fadi irin gatan da Tinubu ya yi wa Arewa fiye da yankinsa, ya kawo dalilai](https://cdn.legit.ng/images/560x315/91e2cc4324460169.jpeg?v=1)
Nuhu Ribadu
![Ribadu ya fadi irin gatan da Tinubu ya yi wa Arewa fiye da yankinsa, ya kawo dalilai](https://cdn.legit.ng/images/560x315/91e2cc4324460169.jpeg?v=1)
![Jami'an Binance da aka tsare ya maka NSA da EFCC kara a gaban kotu, ya zayyano bukatunsa](https://cdn.legit.ng/images/560x315/a50edd2a5d46dd6b.jpeg?v=1)
![Akwai hannun na kusa da Buhari: Omokri ya fallasa wadanda suka kubutar da wakilin Binance](https://cdn.legit.ng/images/360x203/f601b4d2c5e0fdbf.jpeg?v=1)
![Hotunan Ribadu da jiga-jigan APC sun ziyarci El-Rufai yayin da ake jita-jitar zai bar jami'yyar](https://cdn.legit.ng/images/360x203/34569703cbb3917b.jpeg?v=1)
![Rashin tsaro: Gwamnonin Arewa 19 sun gana da Ribadu, sun fusata da yadda ake yaki da ta'addanci](https://cdn.legit.ng/images/360x203/edb90c018630b5e5.jpeg?v=1)
![Za a komawa karfin bindiga a sauko da farashin Dala ganin an tsinci $1 a N1800](https://cdn.legit.ng/images/360x203/5fc60bf7ff0d75f5.jpeg?v=1)
![Ribadu: Bayanai sun fito bayan kus-kus da Hadimin Tinubu yayi da Sanatoci a Majalisa](https://cdn.legit.ng/images/190x107/fe5037b0785135c4.jpeg?v=1)
'Yan majalisa sun gayyaci Nuhu Ribadu domin jin halin da kasa ta ke ciki. Nuhu Ribadu ya yi wa Sanatoci bayanin yadda aka samu saukin rashin tsaro a mulkin Tinubu
![Zanga-zanga: Gbajabiamila da Ribadu sun shiga ganawar gaggawa da wasu Ministoci, bayanai sun fito](https://cdn.legit.ng/images/190x107/b42746b2ff022916.jpeg?v=1)
Shugaban ma’aikatan Gwamnatin Tarayya, Femi Gbajabiamila da mai ba da shawara a harkar tsaro, Nuhu Ribadu sun shiga ganawar gaggawa kan zanga-zanga.
![Jerin hasashe 5 masu daga hankali da wani fitaccen malamin addini ya yi game da 2024](https://cdn.legit.ng/images/190x107/013892cab3d0334c.jpeg?v=1)
Shugaban cocin INRI Evangelical Spiritual, Primate Elijah Ayodele, ya saki hasashensa kan 2024 kuma ya ambaci sunayen manyan yan Najeriya a ciki.
![Shugaba Bola Tinubu ya tsaida lokacin da mutane za su fara jin dadin Gwamnatinsa](https://cdn.legit.ng/images/190x107/332bc6366317da8c.jpeg?v=1)
Mai girma shugaban Najeriya, ya ce mutane za su ga cigaban da za a samu a badi. Daga shekarar 2024, gwamnatin tarayya ta ce jama’a za su fara kurban jar miya.
![Jerin Jiga-jigan APC da wasu da su ka caccaki Buhari kan jinginar da rubabbiyar gwamnati ga Tinubu](https://cdn.legit.ng/images/190x107/9ab2a4e57023fe72.jpeg?v=1)
Tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari a kwanakin nan na shan suka bayan jinginar da rubabbiyar gwamnati ga Bola Tinubu musamman bangaren tattalin arziki.
![Babbar Magana: An roki Shugaba Tinubu ya kori NSA Nuhu Ribadu, bayanai sun fito](https://cdn.legit.ng/images/190x107/b199716f057b7411.jpeg?v=1)
An bukaci Shugaba Bola Tinubu ya kori mai ba shi shawara kan harkokin tsaro, Nuhu Ribadu, saboda kalaman da ya yi kan gwamnatin tsohon shugaban kasa Buhari.
![Yadda Buhari ya tsiyata Najeriya kafin mikawa Bola Tinubu mulki Inji Nuhu Ribadu](https://cdn.legit.ng/images/190x107/f1f3ef5862c010b2.jpeg?v=1)
Mai ba shugaban kasa shawara a kan tsaro Mallam Nuhu Ribadu ya ce Muhammadu Buhari ya damkawa Shugaba Bola Tinubu ragamar kasar nan ne a tsiyace.
![Hadimin Buhari ya hango abin da zai faru idan Majalisa ta tsige Gwamnan Ribas](https://cdn.legit.ng/images/190x107/ef7575a7fc0be90b.jpeg?v=1)
Wani Hadimin Muhammadu Buhari ya tsoma baki kan rikicin Ribas. Kuma wani tsohon ‘dan majalisa ya ba Gwamna Simi Fubara shawarar ya nemawa kan sa mafita tun wuri.
![Yanzun Nan: Gbajabiamila, Nuhu Ribadu Sun Hadu da Lauyan Atiku a Kotun Koli, Hoto Ya Bayyana](https://cdn.legit.ng/images/190x107/c617938adb621591.jpeg?v=1)
Manyan na hannun damar Bola Tinubu, Femi Gbajabiamila da Mallam Nuhu Ribadu sun gana da lauyan Atiku Abubakar, Chris Uche a ranar Alhamis, 26 ga watan Oktoba.
Nuhu Ribadu
Samu kari