Nuhu Ribadu
Mai ba shugaban kasa shawara kan harkokin tsaro, Malam Nuhu Ribadu, ya bayyana cewa an samu nasarori sosai a gwamnatin Shugaba Bola Tinubu kan tsaro.
Mai ba shugaban kasa shawara kan harkokin tsaro, Malam Nuhu Ribadu ya ce shugaba Bola Ahmed Tinubu yana kokari kan harkokin tsaro, ya gargadi 'yan adawa.
Mai ba shugaban kasa kan harkokin tsaro, Nuhu Ribadu ya ce Najeriya na dab da rugujewa a 2022 saboda matsalolin tsaro, amma Tinubu ya ceto kasar tun 2023.
A labarin nan, za a ji cewa an yiwa matasan Kano, Jamilu Ahmad da Barhama Suleiman da aka kashe a Binuwai sutura tare da gwamna Abba Kabir Yusuf da Nuhu Ribadu.
A labarin nan, za a ji cewa Gwamna Uba Sani na jihar Kaduna ya gana da takwaransa na jihar Filato da shugaban kasa, Bola Tinubu Kan kisan mutum 13 a Mangu.
Fitaccen Fasto a Najeriya, Elijah Ayodele ya bayyana yadda ya yi ta kiran Nuhu Ribadu game da hare-haren da aka yi a Benue tun kafin faruwarsu amma bai dauka ba.
Jam'iyyar APC reshen jihar Adamawa ta fito ta nesanta kanra daga batun cewa ta marawa Nuhu Ribadu baya don neman wani mukamin siyasa a zaben 2027.
Za a ji majalisar dokoki za ta duba yiwuwar samar da tsaro a Najeriya ta hanyar duba wasu daga cikin dokokin ƙasa, daga ciki har da batun yan sandan jihohi.
Mai ba shugaban kasa shawara kan harkokin tsaro (NSA), Nuhu Ribadu, ya nuna damuwa kan yadda matsalar rashin tsaro ta addabi mutanen Najeriya masu yawa.
Nuhu Ribadu
Samu kari