![An Gano Take-Taken Tinubu na Daura Sakataren Magu Kan Kujerar Shugaban EFCC](https://cdn.legit.ng/images/560x315/dd7b781f48a73eff.jpeg?v=1)
Nuhu Ribadu
![An Gano Take-Taken Tinubu na Daura Sakataren Magu Kan Kujerar Shugaban EFCC](https://cdn.legit.ng/images/560x315/dd7b781f48a73eff.jpeg?v=1)
![Tinubu Zai Cilla Amurka Don Halartar Muhimmin Taro, An Bayyana Alfanun Taron Ga Najeriya](https://cdn.legit.ng/images/560x315/f8d30c008486df8a.jpeg?v=1)
![Da Ɗumi-Ɗumi: NSA Na Shugaba Tinubu Ya Sa Labule Da Gwamnoni 5 a Abuja, Sahihan Bayanai Sun Fito](https://cdn.legit.ng/images/360x203/9869b0ff06b70703.jpeg?v=1)
![An Samu Labarin Makomar Zaman Bola Tinubu da Sababbin Hafsun Sojojin Najeriya](https://cdn.legit.ng/images/360x203/2639739b17ce4818.jpeg?v=1)
![Karin Bayani: Shugaba Tinubu Ya Gana Da Ribadu, Lagbaja, Wasu, Ya Bada Sabon Umurni](https://cdn.legit.ng/images/360x203/f3d6e76a17501dd7.jpeg?v=1)
![Nuhu Ribadu Da Sauran Manyan Jiga-Jigan Da Suka Tarbi Shugaba Tinubu a Legas](https://cdn.legit.ng/images/360x203/c614cf63ae9658e8.jpeg?v=1)
![NSA: Sabon Mai Bai Wa Shugaban Kasa Shawara Kan Tsaron Kasa Ya Kama Aiki Gadan-Gadan](https://cdn.legit.ng/images/190x107/3298271a55f8612b.jpeg?v=1)
Malam Nuhu Ribaɗu ya karba daga Babagana Munguno, a matsayin sabon mai bai wa shugaban ƙasa Tinubu shawara kan harkokin tsaron ƙasa NSA, ya ɗauki alkawari.
![“Najeriya Na Gab Da Ganin Karshen Rashin Tsaro”, Buni Ya Magantu Kan Nadin Shugabannin Tsaro, Ribadu Da Tinubu Ya Yi](https://cdn.legit.ng/images/190x107/44fb5cf8c804cb2d.jpeg?v=1)
Gwamnan jihar Yobe, Mai Mala Buni ya jinjinawa shugaba Bola Tinubu kan nadin sabbin shugabannnin tsaro da Nuhu Ribasu a matsayin mai ba kasa shawara kan tsaro.
![Tinubu Ya Kara Wa Nuhu Ribadu Girma Zuwa Mai Bada Shawara Kan Tsaron Kasa](https://cdn.legit.ng/images/190x107/28f939dd922eb866.jpeg?v=1)
Shugaban Najeriya Bola Tinubu ya kara wa Nuhu Ribadu, tsohon shugaban EFCC girma daga mashawarci na musamman kan tsaro zuwa mai bada shawara kan tsaron kasa.
![Ribadu: Muhimman Abubuwa 7 Da Baku Sani Ba Game Da Sabon Mai Ba Da Shawara A Harkokin Tsaro](https://cdn.legit.ng/images/190x107/4cd4bf10cad566f2.jpeg?v=1)
Mallam Nuhu Ribadu ya samu karin girma zuwa mai ba da shawara akan harkokin tsaro na kasa ga Shugaba Bola Tinubu don inganta harkar tsaro a kasar baki daya.
![Masari, Faleke Da Mutum 20 Da Za Su Iya Shiga Cikin Hadiman Da Tinubu Zai Nada](https://cdn.legit.ng/images/190x107/117b0d40897464d3.jpeg?v=1)
Bola Tinubu zai nada masu taimakawa da ba shi shawara, ana sa ran wadanda za a nada za su kunshi masu magana da bakinsa da mukarraban cikin gida da mu ka kawo
![Hadimin Atiku Ya Yi Hasashen Mutum 20 da Bola Tinubu Zai Ba Mukamai a Gwamnati](https://cdn.legit.ng/images/190x107/e79a6c56f8685c0c.jpeg?v=1)
A Twitter Mai magana da bakin Atiku Abubakar ya jero Ministocin APC. Daniel Bwala ya fadi wanda zai zama SGF, NSA, Shugaban ma’aikatan fada a mulkin Bola Tinubu
![APC Ta Shiga Matsala Yayin da Magoya Bayan Tinubu Da Ribadu Suka Sauya Sheka a Wata Jihar Arewa](https://cdn.legit.ng/images/190x107/28805e04ea4e817f.jpeg?v=1)
Mambobin kungiyar goyon bayan Nuhu Ribadu da Tinubu Foundation a jihar Adamawa sun sauya sheka zuwa jam’iyyar Peoples Democratic Party, PDPgabannin zaben 2023.
![Atiku Yaba Tinubu Ƙafa a Arewa, Ɗaruruwan Ƴan APC Sun Koma PDP Gabanin Zaɓe](https://cdn.legit.ng/images/190x107/d98a3f6aafe39c3b.jpeg?v=1)
Jam'iyyar APC tayi wani babban rashi a jihar Adamawa inda ɗaruruwan magoya bayanta suka fice zuwa jam'iyyar PDP. Sun ce za su yi PDP tun daga sama har ƙasa
![Ribadu: Dalilin da Yasa ba Zan Kai Binani har Kotun Koli ba Kan Zaben Fidda Gwani](https://cdn.legit.ng/images/190x107/433f280f110babae.jpeg?v=1)
Malama Nuhu Ribadu, tsohon shugaban EFCC ya bayyana cewa ba zai ba zai garzaya kotun koli ba don daukaka karar zaben fidda gwani. Yace ya rungumi kaddaraa.
Nuhu Ribadu
Samu kari