Labaran NNPC
Kamfanin man Najeriya na NNPCL ya sanar da cewa ya hako rijiyoyin man fetur 4 a Kolmani a kokarin cigaba da hako man fetur a Arewacin Najeriya a Gombe da Bauchi.
Kamfanin man fetur na kasa (NNPCL), ya bayyana cewa ba zai sayar da matatar Port Harcourt ba. Shugaban kamfanin ya ce za a ci gaba da gyaran matatar.
'Yan kasuwa sun sauke farashin man fetur kasa da na matatar Dangote da kamfanin NNPCL. Hakan na zuwa ne yayin da aka fara maganar hana shigo da fetur.
A labarin nan, za a ji cewa jama'a sun ce bai dace NNPCL ya riƙa murnar cikar Bayo Ojulari kwanaki 100 a shugabancin kamfanin ba saboda ba su ga abin da ya yi ba.
Kamfanin man fetur a Najeriya (NNPCL) ya rage farashin mai zuwa N890 daga N895 da ke sayarwa a birnin tarayya Abuja, bayan ragewa a makon da ya gabata.
Tanka dauke da lita 33,000 na man fetur ta fashe a Celica, Ibadan, kusa da gidan man NNPCL bayan ta yi karo da mota sakamakon shanyewar birki, gobara ta tashi.
A labarin nan, za a ji cewa Majalisar Dattawan Najeriya ba bayyana rashin jin dadi a kan yadda aka gaza bayar da bayanan Naira Tiriliyan 210 a asusun NNPCL.
Gwamnatin Najeriya ta amince da gudanar da taro na musamman kan farashin man fetur. Za a yi taron a ranakun 23 da 24 ga watan Yuli karkashin NMDPRA.
Rahotanni daga jihar Legas sun nuna cewa gidajen mai mallakin kamfanin mai na ƙasa watau NNPCL sun kara farashin kowace litar man fetur zuwa N925.
Labaran NNPC
Samu kari