Labaran NNPC
Matatar Dangote ta tabbatar da kammala shirye shiryen raba mai kyauta a jihohin Najeriya. Za a fara da Abuja da wasu jihohi 10 kafin shirin ya fadada daga baya.
Wata kotun Amurka ta samu tsohon manajan NNPCL, Paulinus Okoronkwo, da laifin rashawar $2.1m (₦3.1bn). Yana iya fuskantar ɗaurin shekaru 25 a kurkuku.
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa (EFCC) ta titsiye tsohon shugaban kamfanin man fetur na kasa (NNPCL), Mele Kyari, kan zargin karkatar da kudade masu yawa.
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa da ta'annati da dukiyar kasa (EFCC), ta shirya titsiye tsohon shugaban kamfanin man fetur na kasa (NNPCL), Mele Kyari.
A labarin nan, za a ji cewa Paulinus Okoronkwo , tsohon Janar Manaja a kamfanin NNPCL a Najeriya ya shiga matsala da kotun Amurka ta kama shi da cin hanci.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon Shugaban Kasa, Marigayi Muhammadu Buhari ya yi tsayin daga wajen hana cire tallafin man fetur da tare da kare talaka ba.
Kungiyar NUPENG ta yi barazanar shiga yajin aiki kan shirin fara dakon mai da Aliko Dangote zai yi zuwa gidajen mai kyauta. Kungiyoyin mai sun shiga lamarin.
Shugaban kamfanin man fetur na kasa (NNPCL), Bayo Ojulari, ya ce wasu kusoshi a fannin fetur da gas na barazana ga rayuwarsa saboda yana shirin gyara matatun mai.
NNPCL ya ce ya gano cewa akwai kungiyoyin kasashen waje da ke da hannu a satar man Najeriya, yana mai cewa haɗin kai da hukumomin tsaro, ya sa samar da mai ya karu.
Labaran NNPC
Samu kari