
Labaran NNPC







Matatar Dangote ta nemi NNPCL ta rika fadin labari yadda ya ya ke. Matatar na martani ne kan cewa ta ranci Dala biliyan daya domin ta fara gudanar da aiki.

Kungiyar 'yan kasuwar man fetur ta MEMAN ta ce an samu saukin farashin man fetur daga N971 zuwa N970 a watan Disamba saboda saukin danyen mai a duniya.

Kamfanin man NNPCL ta tafka asara. Wannan ya biyo bayan tashin gobara ana tsaka da sauke fetur. Duk da jami'an kashe gobara sun isa wurin, wutar ta ci iya cinta.

NNPCL ya karbi bashin dala biliyan 1 don tallafawa matatar man Dangote, ya kuma jagoranci sake bude matatar Fatakwal da samun riba a karkashin Kyari.

Kamfanin mai na kasa watau NNPCL ya fara tura saƙonni ga waɗanda suka ci jarabawar CBT da aka kammala, ya gayyace su zuwa tattaunawar baki kafin ɗaukarsu aiki.

Kasashen duniya da dama na da mabambantan farashin man fetur. Daga cikinsu akwai wadanda suke da mai arha. Kasashe masu arhar fetur galibi suna samar da shi ne.

Kamfanin man NNPCL ya ƙaryata jita jitar cewa matatar Fatakwal ba ta fata aiki ba kamar yadda wani mutum a Rivers ya fada. Jami'in NNPCL ya fadi gaskiya kan matatar

Kungiyar dlillalan fetur ta fara nazarin farashin NNPCL. Kamfanin mai na kasa ya sanar da farashin fetur da za a sayar ga yan kasuwa daga matatar Fatakwal.

Mutanen Rivers sun zargi NNPCL da amfani da tsohon mai a matsayin wanda aka tace a matatar Fatakwal. Mutanen sun ce an boye gaskiya ga yan Najeriya.
Labaran NNPC
Samu kari