![Bayan kamfanin NNPCL ya bayyana shirin daukar aiki, shafinsa ya tsaya cak](https://cdn.legit.ng/images/560x315/04ac09d22c892f04.jpeg?v=1)
Labaran NNPC
![Bayan kamfanin NNPCL ya bayyana shirin daukar aiki, shafinsa ya tsaya cak](https://cdn.legit.ng/images/560x315/04ac09d22c892f04.jpeg?v=1)
![Dangote: Kwankwaso ya dauki zafi kan rigimar, ya gargadi gwamnatin Tinubu](https://cdn.legit.ng/images/560x315/2f3279eec4c1b42e.jpeg?v=1)
![NNPCL: Kalaman Ɗangote sun tada ƙura, tsohuwar minista ta aika saƙo ga Bola Tinubu](https://cdn.legit.ng/images/360x203/2f8339c18fbcf49d.jpeg?v=1)
![Shugaban bankin cigaban Afrika, Akinwumi Adesina ya fadi illar 'bita da kulli' ga matatar dangote](https://cdn.legit.ng/images/360x203/1aef247dad81da47.jpeg?v=1)
![Shugaban NNPCL, Kyari ya yi zazzafan martani ga Dangote kan kalamansa](https://cdn.legit.ng/images/360x203/196109fa336f338f.jpeg?v=1)
![Ministan Tinubu ya tsoma baki a rigimar Dangote da NNPC, an cimma matsaya](https://cdn.legit.ng/images/360x203/34a61465e7d771be.jpeg?v=1)
![Dangote ya fara shirin sayar da matatar man fetur dinsa, an samu bayanai](https://cdn.legit.ng/images/190x107/3dd871cc1ca9af20.jpeg?v=1)
Hamshakin attajirin da ya fi kowa kudi a nahiyar Afirika, Alhaji Aliko Dangote, ya yi tayin siyar da matatar man fetur dinsa ga kamfanin NNPCL na Najeriya.
![Gwamnati ta fadi ainihin halin da matatar Dangote take ciki, ashe ba ayi rabin aiki ba](https://cdn.legit.ng/images/190x107/4a09294e0607cef2.jpeg?v=1)
Gwamnatin tarayya ta fadi dalilin shigo da man fetur daga kasashen ketare duk da cewa matatar man Dangote da ke Legas ta fara aiki, Hukumar NMDPRA ta yi bayani.
![Kawo karshen tsadar mai: Dillalan man fetur sun ba da shawarar yadda man fetur zai koma N620](https://cdn.legit.ng/images/190x107/952954e0995aade9.jpeg?v=1)
Dillalan man fetur a Najeriya sun bayyana hanyar da za a bi don tabbatar da man fetur ya sauka gaba daya. Sun ce, ya kamata a ware masu kaso 50% na man kasar.
![Wahalar fetur ta tsananta a Najeriya, NNPC zai nemo sabon rancen dala biliyan 2](https://cdn.legit.ng/images/190x107/23b92163c1803c98.jpeg?v=1)
Mele Kyari, shugaban kamfanin NNPC, ya ce kamfanin ya fara tattaunawa domin karbo sabon rancen kudi wanda zai yi amfani da su wajen tafiyar da ayyukansa.
![Ana tsaka da wahalar fetur, NNPCL ya fadi abin da ya jawo dogon layi a gidajen mai](https://cdn.legit.ng/images/190x107/1aa10109ec28bec4.jpeg?v=1)
Kamfanin man fetur na Najeriya, NNPCL, ya bayyana cewa ambaliyar ruwa da matsalar sufuri ce ta assasa karuwar layikan mai a babban birnin tarayya da wasu jihohi.
![CNG: Wahalar fetur za ta ragu, NNPC ya kaddamar da gidajen gas 12 a Abuja da Legas](https://cdn.legit.ng/images/190x107/de82fe4adc967da7.jpeg?v=1)
An kaddamar da wasu gidajen man CNG da kamfanin NNPC ya gina a Abuja, a wani bangare na gidajen man CNG 12 da aka kaddamar a lokaci daya a Legas da Abujan.
![Ana tsakiyar tsadar fetur, NNPC ya ayyana dokar ta ɓaci a bangaren haƙo mai](https://cdn.legit.ng/images/190x107/23b92163c1803c98.jpeg?v=1)
Kamfanin NNPC ya ce ya kafa dokar ta-baci kan hako mai. Ya ce wannan wani yunkuri ne na kara yawan danyen man fetur da Najeriya ke hakowa da kuma bunkasa arzikinta.
![IPMAN ta yi zama domin rage kudin litar mai, an bayyana sabon farashin da take bukata](https://cdn.legit.ng/images/190x107/0c35f9001cfb7916.jpeg?v=1)
Kungiyar dillalan mai ta IPMAN a jihohin Osun da Oyo tana neman yadda za ta rage farashin litar mai zuwa N557 ganin yadda kullum man ke kara tsada.
![NNPC zai karya farashin litar fetur zuwa N488 a gidajen man Najeriya? Gaskiya ta fito](https://cdn.legit.ng/images/190x107/23b92163c1803c98.jpeg?v=1)
Kamfanin man fetur na NNPC ya ƙaryata rahotannin da ke yawo a soshiyal midiya cewa ya zabtare farashin man fetur. Rahoton sabon farashin fetur "ƙanzon kurege ne."
Labaran NNPC
Samu kari