Labaran NNPC
Alhaji Aliko Dangote ya fadi yadda ya yi fama da mutanen da suka so durkusar masa da matatar mai da ya so ginawa a jihar Legas. Ya ce tun wajen samun fili yayi fama.
Kamfanin mai na kasa NNPCL ya jawo wasu kamfanoni biyu daga China domin hadin gwiwa wajen gyara da tafiyar da harkokin matatun Fatakwal da Warri a Najeriya.
Rahotanni sun nuna cewa gwamnatin Najeriya karkashin kamfanin mai na NNPCL ta kara kudin danyen mai a kasuwar duniya saboda yakin Iran da Amurka.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo ya yi magana kan farfaɗo da matatun Najeriya da suka shafe shekaru ba sa aiki.
A labarin nan, za a ji cewa kamfanin mai na kasa, NNPCL ya ankarar da jama'a kan wata damfara da aka shirya da sunan sayar da wasu daga cikin kayan matatun Najeriya.
Najeriya da Morocco za su sanya hannu kan yarjejeniyar gina bututun iskar gas na dala biliyan 25 a wannan shekara ta 2026. Aikin zai ratsa kasashe 13.
Manyan attajirai irin su Aliko Dangote da kamfanin NNPCL sun yi alkawarin bada Naira biliyan N30.5 domin tallafa wa shirin yaƙi da yunwa na Sanata Remi Tinubu yau.
Kamfanin NNPCL ya bayyana cewa yaƙin Gabas Ta Tsakiya ya buɗe wa Najeriya damar kasuwancin iskar gas (LNG) sakamakon neman wasu hanyoyin samun makamashi.
A labarin nan za a ji cewa tsohon Shugaba a kamfanin mai na kasa NNPCL ya gamu da hukunci bayan kotu ta same shi da wasu laifuffukan halatta kudin haram.
Labaran NNPC
Samu kari