Labaran NNPC
Kamfanin NNPCL ya bayyana cewa yaƙin Gabas Ta Tsakiya ya buɗe wa Najeriya damar kasuwancin iskar gas (LNG) sakamakon neman wasu hanyoyin samun makamashi.
A labarin nan za a ji cewa tsohon Shugaba a kamfanin mai na kasa NNPCL ya gamu da hukunci bayan kotu ta same shi da wasu laifuffukan halatta kudin haram.
Za a ji cewa matatar mai ta Dangote ta sanar da cewa ta kulla yarjejeniya da wasu manyan kamfanonin mai 12 da za raba litar fetur miliyan 65 a kullum.
Matatar Dangote ta sanar da rage kudin litar man fetur daga N799 zuwa N774. An samu saukin N25 a halin yanzu. Dangote ya je kasar Burundi domin zuba jarin kasuwanci.
A labarin nan, za a ji cewa Shugaban kamfanin mai na kasa, Bayo Ojulari ya bayyana dalilan da suka jawo durkushewar mamatun mallakin gwamnati a Najeriya.
Kungiyar 'yan kasuwan man fetur ta IPMAN ta ce saka tallafi a danyen mai za a bi a kaucewa tsadar man fetur yayin da farashin danyen mai ke tashi a duniya.
'Yan kasuwa da manyan dilolin mai a Najeriya sun yi gargadi da cewa tashin farashin danyen mai a duniya zai iya sa kudin lita ya kai N1,000 a Najeriya.
A labarin nan, za a ji cewa kotu da ke Birtaniya ta ci gaba da sauraron karar da aka shigar a kan tsohuwar Ministar man fetur, Diezani Alison-Madueke.
A labarin nan, za a ji cewa kamfanin mai na kasa, NNPCL ya fara sayar da man fetur a sabon farashi bayan matatar Dangote ta sanar da kara farashi.
Labaran NNPC
Samu kari