Labaran NNPC
A labarin nan, za a ji cewa kamfanin mai na kasa, NNPCL ya ankarar da jama'a kan wata damfara da aka shirya da sunan sayar da wasu daga cikin kayan matatun Najeriya.
Najeriya da Morocco za su sanya hannu kan yarjejeniyar gina bututun iskar gas na dala biliyan 25 a wannan shekara ta 2026. Aikin zai ratsa kasashe 13.
Manyan attajirai irin su Aliko Dangote da kamfanin NNPCL sun yi alkawarin bada Naira biliyan N30.5 domin tallafa wa shirin yaƙi da yunwa na Sanata Remi Tinubu yau.
Kamfanin NNPCL ya bayyana cewa yaƙin Gabas Ta Tsakiya ya buɗe wa Najeriya damar kasuwancin iskar gas (LNG) sakamakon neman wasu hanyoyin samun makamashi.
A labarin nan za a ji cewa tsohon Shugaba a kamfanin mai na kasa NNPCL ya gamu da hukunci bayan kotu ta same shi da wasu laifuffukan halatta kudin haram.
Za a ji cewa matatar mai ta Dangote ta sanar da cewa ta kulla yarjejeniya da wasu manyan kamfanonin mai 12 da za raba litar fetur miliyan 65 a kullum.
Matatar Dangote ta sanar da rage kudin litar man fetur daga N799 zuwa N774. An samu saukin N25 a halin yanzu. Dangote ya je kasar Burundi domin zuba jarin kasuwanci.
A labarin nan, za a ji cewa Shugaban kamfanin mai na kasa, Bayo Ojulari ya bayyana dalilan da suka jawo durkushewar mamatun mallakin gwamnati a Najeriya.
Kungiyar 'yan kasuwan man fetur ta IPMAN ta ce saka tallafi a danyen mai za a bi a kaucewa tsadar man fetur yayin da farashin danyen mai ke tashi a duniya.
Labaran NNPC
Samu kari