Labaran NNPC
A labarin nan, za a ji cewa kamfanin mai na kasa NNPCL na fuskantar manya-manyan zarge-zarge da suka danganci kudi wanda yawansu ya tasamma biliiyoyin Naira.
Alkali Inyang Ekwo ya bada belin Ahmad Dikko da EFCC ta ke zargin ya karkatar da N1.3bn na gyaran matatar man Fatakwal. Ana shari’ar satar kudin matatar mai a 2020.
Danyen mai yana tashi a duniya ake ganin canji a litar fetur a gidajen mai amma idan ya sauka sai labarin ya canza. Dangote ya fadi abin da ya hana fetur ya yi araha
Majalisar dattawan Najeriya ta amince cewa kwamitin kula da asusun gwamnati ya wuce gona da iri a bincike yadda aka yi da N210trn a NNPCL karkashin Mele Kyari.
Tsohon shugaban kamfanin NNPCL, Malam Mele Kyari ya musamta kin amsa gayyatar kwamitin majlisar dattawa kan binciken da suke yi kan badakalar kudi.
Kwamitin majalisar Dajalisar dattawa kan asusun jama'a, ya gudanar da zama a ranar Laraba, 10 ga watan Yunin 2026. Ya cimma matsayar a cafke Mele Kyari.
A labarin nan, za a ji cewa matatar Dangote ta kara samun karfi a Najeriya bayan an yi nasarar fara tace gangar danyen mai 700,000 bayan ta fadada aikinta.
A labarin nan, za a ji cewa kamfanin mai na kasa, NNPCL ya karyata ikirarin matatar Dangote na cewa an karya dokar PIA saboda ba wasu yan kasuwa lasisi.
Alhaji Aliko Dangote ya shigar da gwamnatin Najeriya karkashin Bola Tinubu kotu kan shigo da man fetur daga kasashen waje duk da cewa matatarsa na aiki.
Labaran NNPC
Samu kari