Labaran NNPC
Kwamitin majalisar Dajalisar dattawa kan asusun jama'a, ya gudanar da zama a ranar Laraba, 10 ga watan Yunin 2026. Ya cimma matsayar a cafke Mele Kyari.
A labarin nan, za a ji cewa matatar Dangote ta kara samun karfi a Najeriya bayan an yi nasarar fara tace gangar danyen mai 700,000 bayan ta fadada aikinta.
A labarin nan, za a ji cewa kamfanin mai na kasa, NNPCL ya karyata ikirarin matatar Dangote na cewa an karya dokar PIA saboda ba wasu yan kasuwa lasisi.
Alhaji Aliko Dangote ya shigar da gwamnatin Najeriya karkashin Bola Tinubu kotu kan shigo da man fetur daga kasashen waje duk da cewa matatarsa na aiki.
Alhaji Aliko Dangote ya fadi yadda ya yi fama da mutanen da suka so durkusar masa da matatar mai da ya so ginawa a jihar Legas. Ya ce tun wajen samun fili yayi fama.
Kamfanin mai na kasa NNPCL ya jawo wasu kamfanoni biyu daga China domin hadin gwiwa wajen gyara da tafiyar da harkokin matatun Fatakwal da Warri a Najeriya.
Rahotanni sun nuna cewa gwamnatin Najeriya karkashin kamfanin mai na NNPCL ta kara kudin danyen mai a kasuwar duniya saboda yakin Iran da Amurka.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo ya yi magana kan farfaɗo da matatun Najeriya da suka shafe shekaru ba sa aiki.
A labarin nan, za a ji cewa kamfanin mai na kasa, NNPCL ya ankarar da jama'a kan wata damfara da aka shirya da sunan sayar da wasu daga cikin kayan matatun Najeriya.
Labaran NNPC
Samu kari