Labaran NNPC
Atiku Abubakar, ya kalubalanci Bola Tinubu a kan bashin $3.3bn da aka karbo. Tun farko yana son jin bashin ya shiga cikin tsarin kudin da aka amince a majalisa?
Daga sanar da cewa matatar man Dangote ta fara aiki, wasu sassa uku na rukunin kamfanonin ya samu karuwar daraja ta naira biliyan 513.69 a ranar Litinin.
Ya zuwa yanzu dai manyan kamfanoni bakwai ne suka yi rijistar fara dillancin man Dangote, kuma sun kammala duk wata yarjejeniya da matatar, aiki kawai za su fara.
Rahotanni sun nuna cewa an fara tace danyen mai a matatar man fetur ta Dangote da ke Legas, hakan na zuwa ne bayan NNPCL ya kai wa matatar danyen mai sau biyar.
An yi shekara da shekaru, babu abin da NNPCL yake samu sai asara. A shekarar da ta wuce watau 2022, kamfanin NNPC Ltd ya samu ribar fiye da Naira Tiriliyan 2.5.
Majalisar Dinkin Duniya ta yi hasashen cewa farashin man fetur zai karye a shekarar 2024, ‘yan kasuwa da NNPC sun ce babu wani shiri na kara farashin man fetur.
‘Yan kasuwar man fetur sun sake fitowa domin jaddada matsayarsu dangane da shirin kara farashin man fetur da ake yayatawa. Sun ce babu za a kara kudin man fetur ba.
Ana tsaka da tsadar man fetur a Najeriya, Shugaba Tinubu ya tura wa shugaban NNPC sako a ranar Litinin. Tinubu ya taya Mele Kyari murnar cika shekaru 59.
Dangote ya bayyana ranar da matatarsa za ta fara tace mai a Najeriya yayin da 'yan kasa ke ci gaba da bayyana kokensu ga yadda mai ke kara kudi a kasar.
Labaran NNPC
Samu kari