Labaran NNPC
Sabuwar takaddama ta barke tsakanin gwamnonin Najeriya da NNPCL kan zargin rashin tura dala biliyan 42.37, lamarin da ya kai ga umarnin zaman sulhu.
Rahoton NMDPRA ya nuna cewa a Oktoba 2025 matatar Dangote ta samar da lita miliyan 512 na fetur kacal, lamarin da ya tilasta ƙasar ta dogara da shigo da man fetur.
A labarin nan, za a ji cewa Ofishin Mai Binciken Asusun Gwamnati ya yi bincike, inda ya gano wasu kudi da aka yi amfani da su ba bisa ka'ida ko shaida ba.
Matatar Dangote ta sanar da rage farashin litar man fetur ga masu sayen kaya daga matatar. litar man fetur ta dawo daga N877 zuwa N828. an samu ragin N49.
Gwamnatin tarayya ta sanar da shirin sayar da matatun Warri, Fatakwal da Kaduna. Hadimar Tinubu, Olu Verheijen ce ta bayyana haka a wani taron makamashi.
Alhaji Aliko Dangote ya bayyana dalilin kin sayen matataun man Najeriya. Ya ce akwai kungiyoyi da masu kudi da ya kamata su saye matatun NNPLC a Najeriya.
Alhaji Aliko Dangote zai fadada matatarsa zuwa karfin tace mai ganga miliyan 1.4 a rana. Ya bayyana cewa zai dauki ma'aikata 'yan Najeriya wajen aikin.
Alhaji Aliko Dangote ya bayyana cewa zai sayar da hannun jarin matatar shi na kashi 10 zuwa 15 a shekara mai zuwa. Ya bayyana cewa zai fadada matatar.
A labarin nan, za a ji cewa wata kotun Amurka ta tabbatar da cewa tsohon Manajan Darakta a kamfanin mai na Najeriya, Paulinus Okoronkwo ya karbi cin hanci.
Labaran NNPC
Samu kari