
Labaran NNPC







Kamfanin man fetur na MRS ya rage farashin man fetur a dukkan sassan Najeriya bayan Dangote ya sauke farashi. Ya bayyana yadda farashin zai kasance a jihohi.

Kamfanin mai na ƙasa watau NNPCL ya musanta rahoton da ke yawo cewa an samu wata fashewa a matatar man Warri, ya ce rahoton da ake yaɗawa ƙarya ne.

Majalisar dattawan Najeriya ta sha alwashin ba da umarnin damƙe gwamnan CBN, shugaban NNPCL da wasu manyan kusoshin gwamnati idan suka ƙi amsa gayyata.

Matatar Dangote ta fadi dalilin karya farashin man fetur a ramar Asabar da ta wuce a Najeriya. Dangote ya ce karyewar farashin danyen mai ne ya kawo saukin.

Kungiyar 'yan kasuwar man fetur ta PETROAN ta ce nan gaba kadan za a samu saukin farashin man fetur a Najeriya saboda farfado da matatun Fatakwal da Warri.

An samu hadarin tankar mai a jihar Jigawa yayin da tankar mai ta fashe ana tsaka da sauke mai. An yi asarar dukiya mai dimbin yawa yayin da gobara ta shi.

Yan kasuwar man fetur sun bayyana cewa an samu saukin kudin shigo da litar man fetur daga ketare. Hakan na nufin za su iya daina sayen mai a matatar Dangote.

Kasa da watanni biyu bayan mutane sun fara samun rangwame, farashin man fetur ya kama hanyar komawa gidan jiya, matatar Ɗangote da NNPCL sun yi ƙari.

Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa an samu masu zuba hannun jari da su zuba hannun jarin Daloli a Najeriya, wanda aka yi fatan zai inganta kasar .
Labaran NNPC
Samu kari