Matasan Najeriya
Ma'aikatan kungiyoyin SSANU da NASU sun shirya gudanar da zanga-zangar kwana ɗaya a Alhamis 9 ga watan Oktobar 2025 domin neman hakkokinsu daga gwamnati.
A labarin nan, za a ji cewa wata kotun majistare da ke zamanta a Kano ta aika da fitaccen dan TikTok, Ashiru Idris a gaban kotu bisa zargin yada bidiyon fitsara.
BTC ya maida hankali wajen ganin yara manyan gobe sun samu jarin kasuwanci. Kamfanin ya ba duk wanda yi nasara a gasar bana kyautar Naira miliyan 1.
Imisi ta lashe BBNaija zango na 10 da 42.8% na kuri’u, ta tafi da kyautar Naira miliyan 150, mafi girma a tarihin shirin, bayan makonni 10 ana fafatawa.
Matasa na jam'iyyar APC a jihar Oyo sun gudanar da tattaki a Ibadan don nuna goyon baya ga Shugaba Bola Tinubu da shirin Renewed Hope kafin zaben 2027.
An shiga tashin hankali a karamar hukumar Ose da ke jihar Ondo yayin da wasu matasa suka lakadawa sarki da dansa dukan tsiya, suka nemi yiwa matar sarki tsirara.
Gwamnan jihar Abia, Alex Otti, ya bukaci diyyar N100bn kan yada wasu bayanai a manhajar Facebook da ke zubar masa da mutunci da wani tsohon kwamishina ke yi.
Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II ya bukaci ba mata dama a siyasa da kuma harkokin kasuwanci inda ya tuna sauyin da ya kawo lokacin da yake gwamnan CBN.
Gwamna Abba Kabir Yusuf ya raba Naira miliyan 807.6 ga matasa 5,384 a Kano, domin su ja jari ko su fadada sana'o'insu. Ya ce burinsa shi ne su dogara da kansu.
Matasan Najeriya
Samu kari