Matasan Najeriya
Rundunar sojojin Najeriya ta fitar da sanarwa, tana karyata jita-jitar cewa za ta tilasta matasa shiga aikin soja, tana mai cewa labarin karya ne.
An tabbatar da mutuwar matasa 16 da ke shirin fara bautar kasa watau NYSC a hatsarin mota yayin da suke hanyar zuwa sansanin daukar horo a jihar Gombe.
Matasa a Eruku, Kwara sun toshe hanyar Ilorin–Kabba bayan harin ’yan bindiga da ya kashe mutane uku, tare da garkuwa da wasu 10 a cocin CAC Oke-Isegun.
Gwamna Abdullahi Sule na Nasarawa ya kwatanta jam’iyyar APC da jirgin Annabi Nuhu, yana cewa ita ce kadai hanyar ceto Najeriya, lamarin da ya jawo martani masu zafi.
Shugaban NDLEA, Buba Marwa, ya gargadi manyan ’yan kwaya da ƙungiyoyin safarar miyagun kwayoyi cewa wa’adinsa na biyu zai zamar masu masifa da tashin hankali.
Wasu da ake zargi 'yan kungiyar asiri ne sun harbe wani shugaban dalibai na kungiyar SUG mai suna Samuel Sampson Udo a Cross river wajen jana'izar mahaifinsa.
Wata mata ta bayyana yadda wani mutumin Arewa ya dawo mata da wayarta ta iPhone da ta ɓata lokacin sauka daga keke a kasuwa cikin dabara da gaskiya.
Wata kungiyar masu kare hakkin dan adam ta bukaci hukumomi su gaggauta sakin Abubakar Isah Mokwa, dalibin da aka kama kam rubutun da ya yi a Facebook
Shugaban jami'ar ASE da ke Abuja, Farfesa Mahfouz Adedimeji ya yi kira ga matasa da su yaki talauci, Ya lissafa hanyoyin da za a bi wajen kawar da talauci.
Matasan Najeriya
Samu kari