Matasan Najeriya
Shugaban jami'ar ASE da ke Abuja, Farfesa Mahfouz Adedimeji ya yi kira ga matasa da su yaki talauci, Ya lissafa hanyoyin da za a bi wajen kawar da talauci.
Ministan harkokin cikin gida, Dr. Tunji Ojo ya ba da umarnin gyara shafin daukar aikim hukumomin da ke karkashin CDCFIB, kuma ga dukkan alamu an aamu ci gaba.
Gwamnatin Bola Tinubu ta kaddamar da sabon tsarin haraji da zai fara aiki 1 ga Janairu 2026, don rage wa matasa da kananan ‘yan kasuwa nauyi wajen biyan haraji.
Dan majalisar tarayya daga jihar Sokoto, Abdussamad Dasuki ya sanar da cewa ba zai sake tsayawa takarar Majalisar Wakilai a 2027 ba, domin bai wa matasa dama.
A labarin nan, za a ji cewa masu ruwa da tsaki sun hallara a jihar Sakkwato domin neman yadda za a inganta tsarin almajirci domin yara su daina bara.
Gwamnatin Najeriya tare da hadin gwiwar tarayyar Turai za su samar da guraben ayyuka 20,000 a Najeriya. Za a samar da ayyukan ne karkashin shirin NJFP 2.0.
Bayan tarwatsa masu zanga zangar neman a saki shugaban 'yan ta'addan IPOB, Nnamdi Kanu, Omoyele Sowore ya ce an kama dan uwan Kanu da lauyansu an tafi da su.
Kungiyar matasan yankin da ake hakar mai a Ondo ta bukaci Shugaba Tinubu ya cire Otito Ehinmore daga hukumar NDDC bisa zargin cin hanci da rashin wakilci nagari.
Rundunar ‘yan sandan Najeriya ta yi gargadi ga masu shirin zanga-zangar domin a sake shugaban kungiyar IPOB, Nnamdi Kanu a birnin tarayyar Najeriya da ke Abuja.
Matasan Najeriya
Samu kari