Matasan Najeriya
A labarin nan, za a ji bayanan sirri sun taimaka wa jami'an da ke jihar Yobe inda suka gano wani wuri da ake hada makamai tare da kwato wasu daga cikin makaman.
A labarin nan za a ji cewa gwamnatin Abba Kabir Yusuf ta fara shirin sanya kafar wando daya da dukkanin masu fadan daba a unguwannin da ke fadin jihar Kano.
Jita-jitar cewa masu katin rigakafin COVID-19 za su karɓi tallafin N75,000 ta haddasa cunkoso a sakatariyar ƙaramar hukumar Gumel da ke jihar Jigawa.
Jam'iyyar ADC ta bayyana cewa galibin yan Najeriya sun dawo da rakiyar gwamnatin Shugaba Bola Tinubu saboda matsin rayuwa, wahala da katsslar tsaro.
A labarin nan za a ji cewa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya ce lokaci ya yi da jama'a za su fara ganin amfanin manufofin gwamnati a rayuwarsu ta yau da gobe.
A labarin nan, za a ji Ayodele Babatola ya shiga hannun jami'an tsaro har ta kai ga aika shi kurkuku bayan wata mata ta yi ikirarin ya yi mata fyade a Ado Ekiti.
Uwargidan shugaban kasa, Oluremi Tinubu, ta bukaci ‘yan Najeriya su rungumi zaman lafiya da hadin kai yayin bikin babbar sallah na shekarar 2026.
Majalisar Masarautar Zazzau ta sasanta rikicin rabon gado a Matarawa, tare da gargadin hakimai da dagatai su guji zaluntar marasa ƙarfi a masarautar.
Bankin Duniya ya toshe sashen sharhi a wasu bangarorin shafinsa na Instagram bayan yawaitar martani daga ’yan Najeriya biyo bayan rahoton sabon bashi ga Najeriya.
Matasan Najeriya
Samu kari