Matasan Najeriya
A wannan labarin, za ku ji wani matukin baburin adaidata sahu, Bashir Muhammad ya samu kyaututtuka bayan ya mayar da kayan da aka manta a baburinsa.
Kwamishinan yan sanda a jihar Lagos, Olanrewaju Ishola ya ce rundunarsu ta gayyaci shugaban matasa game da zanga-zangar da ake shirin yi a farkon watan Oktoba.
Kwamitin zaman lafiya karkashin Abdulsalam Abubakar zai yi taro domin samar da mafita ga matsalolin Najeriya. Kwamitin ya ce matsaloli sun yi yawa a kasar nan.
Matasan Najeriya sun fara shirin gudanar da zanga zangar tsadar rayuwa a Najeriya karo na biyu a Oktoba. Matasan sun tunkari Bola Tinubu da zafafan bukatu har 17.
Tsohon dan majalisa da ya wakilci Adamawa ta Arewa, Elisha Abbo ya yi martani kan ikirarin tsohuwar budurwarsa na cewa ya na sakin bidiyon tsofaffin yan matansa.
Hukumar Hisbah ta cika hannunta da wata matashiyar 'yar TikTok mai suna Hafsat Baby wadda bidiyon tsiraicinta ya karade shafukan sada zumunta a kwanan nan.
Matasa ma su cin gajiyar shirin N-Power a Najeriya sun yi tir da yunkurin gwamnatin tarayya na rusa ma'aikatar jin ƙai, sun roƙi Bola Tinubu ya canza tunani.
An kama wani matashi, Mujahid Idris dan asalin jihar Katsina mai shekara 20 da ake zargi da bibiyar gidajen wasu mutanen Kano ya na satar abinci.
A cikin labarin nan, za ku ji cewa jagororin kungiyoyin matasa sama da 60 sun janye daga shiga gagarumin zanga-zangar adawa da manufofin gwamnatin tarayya.
Matasan Najeriya
Samu kari