Matasan Najeriya
Wasu matasa sun kai wa tsohon shugaban karamar hukumar Jama'are, Isa Muhammad Wabi hari inda suka yi ajalinsa, ana zargin abokan dansa suka aikata hakan.
CBEX ta dawo da aiki a boye duk da binciken EFCC kan zambar N1.2trn da ta shafi ‘yan Najeriya 600,000. An yiwa masu zuba jari alakawarin za su fara iya cirar riba.
Majiyoyi sun tabbatar da cewa kotun Majistare a jihar Ogun ta yanke wa mawaki "Portable" hukuncin daurin wata uku a gidan yari bisa laifin cin zarafin dan sanda.
Wata babbar kotu a Ibadan ta yanke wa wani matashi, Amos hukuncin shekara 63 bisa laifin damfara ta hannun jari, inda aka same shi da laifi kan tuhume-tuhume 9.
Bayan yada jita jitar cewa an kama Ahmad Isa mai Brekete Family, abokin aikin shi ya tabbatar da cewa ba kama shi aka yi ba. Ya ce Ordinary President ya tafi hutu ne
Dattijo kuma jarumin Kannywood, Malam Inuwa Ilyasu, ya bayyana cewa ya shiga harkar fim ne domin fadakar da jama'a da kuma koyar da addinin Musulunci.
An yada wani faifan bidiyo da ya tayar wa al'umma hankali na dan TikTok da aka fi sani da 'Disturbing' ya mutu a yayin da yake yin shiri kai tsaye a kafofin sadarwa
A cikin watan Afrilu kadai, an yi yunƙurin kutse gidan Kashim Shettima, an yi zargin hana shi shiga Villa, sannan an yi zargin rikici ya balle a kan idonsa.
Babbar kotu a Kano ta yanke wa matashi Sagiru Rijiyar-Zaki hukuncin kisa ta hanyar rataya bisa laifin kashe mahaifiyarsa da 'yar uwarsa shekaru biyu da suka wuce.
Matasan Najeriya
Samu kari