Matasan Najeriya
Bayan yada zarge-zarge kan mataimakin gwamnan Edo, Dennis Idahosa, ya musanta jita-jitar cewa yana da alaka da kungiyoyin asiri, yana mai cewa sharri ne kawai.
Ɗan majalisa a jihar Lagos kuma tsohon ɗan fim, Desmond Elliot ya bayyana yadda ya kusa konewa a ofishinsa a Surulere lokacin zanga-zangar EndSARS a 2020.
China ta hana 'yan wasa da jami'an Najeriya biza don halartar gasar gudun fanfalaki ta Duniya ta 2025. Fatan cancantar shiga gasar duniya ya wargaje wa Najeriya.
Wata kungiyar matasa a yankin Arewacin Najeriya da ake kira 'Arewa Ina Mafita' ta yi martani ga Yerima Shettima kan kalaman da yake yi a harkokin yankin.
Kwamishinar jin dadin mata ta jihar Anambra, Ify Obinabo, ta bayyana yadda wata mata ta zo ofishinta tana neman taimako kan yadda ɗanta ke yi wa mata ciki.
Rundunar 'yan sandan Jigawa ta kama wani matashi a karamar hukumar Gwaram da ya kashe mahaifinsa bayan sassara wuyan shi, kafada da kirji da adda.
Bankin Duniya ya bukaci Najeriya ta kare talakawa daga hauhawar farashi, ta samar da ayyukan yi, da amfani da kudin man fetur don rage talauci a cikin jama'a.
Fitaccen dan siyasa daga Kano, Abdulkareem Abdussalam Zaura, wanda aka fi sani da AA Zaura ya gana da matasa domin kawo karshen fadan daba a jihar.
Shugaban CAN na ƙasa ya nesanta kansa da kalaman shugaban CAN na Arewa, wanda ya kare Seyi Tinubu daga zargin da ake yi masa na tarwatsa taron dalibai.
Matasan Najeriya
Samu kari