Matasan Najeriya
Dan majalisar tarayya daga jihar Borno, Hon. Usman Zanna ya sake gwangwaje matasa da ayyukan yi daga ma'aikatun gwamnatin tarayya da ke fadin kasar.
Wata kotu dake zamanta a Kano ta kama wani matashi da aka sakaye sunansa da laifin cin zarafin mahaifinsa, tare da kokarin caka masa almakashi saboda hana shi kudi.
Wata 'yar Najeriya mai shekaru 25 da ke rayuwa a Birtaniya ta bayyana miliyoyin da take kashewa kan kudin haya, wuta da ruwa da sauransu a kowane wata.
Wata kungiyar matasa ta bayyana cewa za ta hada kan mutane miliyan 5 domin nuna jin dadin mulkin Bola Tinubu a jihar Abia tare da goyon bayan Sanata Orji Kalu.
Rundunar yan sandan jihar Anambra ta bayyana cewa an cafke wani mutum mai shekaru 49 da ake zargi da hallaka mahaifiyarsa saboda sabani a kan kudin kasuwancin rogo.
Ministan harkokin matasa, Kwamared Ayodele Olawande ya ce Najeriya ba ta buƙatar tsawiata shirin NYSC zuwa shekara 2 kamar yadda ministan ilimi ya nema.
Ministan harkokin matasa na kasa, Kwamared Ayodele Olawande ya ce rashin lokaci ke hana shi shiga zanga-zang, ya gargaɗi matasa su guji barnata kayan gwamnati.
Jami’an ‘yan sanda sun harba barkonon tsohuwa tare da fatattakar masu zanga-zanga a Fatakwal, jihar Rivers inda suka kuma doki wasu ciki har da ‘yan jarida.
Masu zanga-zanga sun mamaye manya tituna a Abuja, Legas da Fatakwal don su nuna adawa da mulkin Tinubu, duk da gargaɗin da ‘yan sanda suka bayar.
Matasan Najeriya
Samu kari