Matasan Najeriya
Za ku ji cewa jami’ar Maryam Abacha ta rufe dakunan kwanan dalibai mata biyu a Kano bisa zargin lalata da kin bin doka, tare da gargadi ga dalibai da iyayensu.
Kungiyar Arewa Youth Congress ta yabawa ministocin lafiya a gwamantin Bola Tinubu kan kokarin inganta bangaren kiwon lafiya musamman a Arewacin Najeriya.
Ana ci gaba da kira ga Shugaba Bola Tinubu da ya sauke ministan tsaro Mohammed Badaru Abubakar bisa zarge-zargen tabarbarewar tsaro, nuna kabilanci da sauransu.
Rundunar 'yan sanda a jihar Legas ta kama wani matashi da yake shiga makabarta domin cire sassan jikin dan Adam don tsafin yin kudi yana shirin zuwa gidan boka.
Za ku ji cewa hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi ta NDLEA ta kama wata mata da ta ɓoye kwayoyi a al'aurarta, sannan ta hadiyi wasu da dama.
Bayan Gwamna Babagana Umara Zulum ya haramta sayar da giya a Borno, Babban limamin Musulunci a jihar ya yaba da matakin da gwmanan ya ɗauka saboda tarbiyya.
Bayan yada zarge-zarge kan mataimakin gwamnan Edo, Dennis Idahosa, ya musanta jita-jitar cewa yana da alaka da kungiyoyin asiri, yana mai cewa sharri ne kawai.
Ɗan majalisa a jihar Lagos kuma tsohon ɗan fim, Desmond Elliot ya bayyana yadda ya kusa konewa a ofishinsa a Surulere lokacin zanga-zangar EndSARS a 2020.
China ta hana 'yan wasa da jami'an Najeriya biza don halartar gasar gudun fanfalaki ta Duniya ta 2025. Fatan cancantar shiga gasar duniya ya wargaje wa Najeriya.
Matasan Najeriya
Samu kari