Matasan Najeriya
Wani matashin da ba a bayyana sunansa ba ya wallafa wani faifan bidiyo inda yake barazanar shiga cikin yan bindiga ko Boko Haram idan ba a taimake shi ba.
A labarin nan, za a ji cewa wasu matasa biyu sun daurawa kansu aure ba tare da sanin iyayensu ba a kan sadaki N50 a unguwar Yakasai da ke birnin Kano.
A labarin nan, za a ji cewa kungiyar matasan APC ta kasa ta bullo da sabuwar dabara da zai ba ta dama a tattaro matasan Najeriya su zabi Tinubu a 2027.
Wasu kungiyoyi a Arewa maso Gabas sun saba da juna kan wanda ya kamata a dauka a madadin Kashim Shettima a matsayin mataimakin shugaban kasa a zaben 2027.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin jihar Binuwai ta ja kunnen hadimanta bayan an kama daya daga cikinsu bisa zargin tilasta wa mata su yi lalata da shi.
A labarin nan, za a ji cewa rundunonin 'yan sandan Kano, Kaduna da Gombe sun bayyana cewa ba za su amince yan kwacen waya sun sha kan al'umma ba.
Rahotanni da muke samu sun tabbatar da cewa ana zargin wasu matasa sun kai hari kan wata mota daga Zaria a Mangu da ke jihar Plateau a Arewacin Najeriya.
Mazauna yankin Ukhomuyio a Okpella da ke jihar Edo sun yi zanga-zanga kan kokarin nadin Michael Sado da suka ce ya saba da dokokin gargajiya na sarauta.
Tawagar Dr. Bala Maijama'a Wunti ta ziyarci ofisoshin yan sanda bayan matashi mai suna Adamu Salisu ya hau kan karfen sadarwa a Bauchi saboda ɗan siyasa.
Matasan Najeriya
Samu kari