Matasan Najeriya
Tsohuwar ministan kudi, Kemi Adeosun ta gina gida mai darajar Naira miliyan 70 a Abuja domin tallafa wa matasa, marasa galihu da waɗanda suka fito daga gidan marayu.
NAPTIP ta bankaɗo masu fataucin mutane a Katsina, ta ceto mata uku da aka tilasta wa karuwanci. Matan sun fadi yadda suke lalata da akalla maza 20 kullum.
NAPTIP ta bankaɗo masu safarar mutane a Katsina, ta ceto mata uku, tare da kama masu laifin da ma'aikatan otel, shugabar hukumar ta fadi matakin da za su dauka.
Gwamnatin Najeriya ta tabbatar da samun tallafin €100m daga Faransa. Za a yi aiki a Katsina, Legas da Abuja a matakin farko kafin sauran jihohin kasar.
Kungiyar matasan Arewa ta ce har yanzun shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu na da cikakken goyon bayan ƴan Arewa, ta yi watsi da ikirarim ɗiyar Buba Galadima.
Ƴan sandan Anambra sun kama mutum da nonon mace yayin da suke sintiri a yankin Awada. Rundunar ta kuma ceto direban da sace tare da kwato kayan N9.5m.
A labarin nan, za a ji cewa mazauna Owo, garin tsohon gwamna Rotimi Akeredolu na neman a sake duba dalilin rasuwar jagoran da ya koma ga Mahaliccinsa a 2023.
Wani matashi dan Najeriya ya shiga annun sojojin Ukraine yayin da ya ke taya Rasha yaki. An kama Kehinde Oluwagbemileke ne a Rasha saboda laifin kwayoyi.
Gwamnatin Amurka na neman kama wani dan Najeriya da ya damfari kudin kirifto da suka kai N450m na bikin rantsar da shugaban Amurka Donald Trump a 2025.
Matasan Najeriya
Samu kari