Matasan Najeriya
Bayan kisan wani mutum da ake zargin yan kalare sun yi a Gombe, 'yan sanda sun haramta daukar muggan makamai yayin bukukuwa da taruka don dakile ayyukan 'yan daba.
Majiyoyi da muke samu sun tabbatar da cewa rundunar ‘yan sandan Benue ta kama wani Sufetan dan sanda da wasu biyu da ake zargin sun saci wayoyin lantarki a Makurdi.
Wani mummunan lamari ya faru a Niger da saurayi mai shekaru 25, Usman Mohammed, ya mutu bayan an daba masa wuka sanadin rikici kan budurwa a jihar.
Matasan Najeriya sun ce za su yi zanga zanga a jihohi 20 da suka hada da Kano, Bauchi Yola, Legas da birnin tarayya Abuja. Za a yi zanga zanga a ranar 12 ga Yuni
Ministan matasa a Najeriya, Ayodele Olawande ya rattaba hannu kan yarjejeniya da 'Investonaire Academy' domin horas da matasa 100,000 duk shekara kan kasuwanci.
Yayin da ake yawan auren matan Kenya, shugaban ƙasar, William Ruto, ya koka kan yadda 'ya'yansu mata da dama na auren maza 'yan Najeriya babu shiri.
A wannan labarin, za a ji cewa shugaban hukumar wasanni ta kasa, Shehu Dikko ya mika sakon ta'aziyyar Bola Ahmed Tinubu ga iyalan Yan wasan Kano 22 da suka rasu.
Wani yaro mai shekara 15 ya mutu a Iye Ekiti bayan mahaifinsa ya harbe shi bisa kuskure yana tunanin biri ne; ’yan sanda sun tsare mahaifin ana bincike.
Kasar Faransa ta raba tallafin N1.8bn ga kungiyoyin fararen hula 19 a Najeriya. Faransa ta ce ba ta da niyyar kakaba ajandar wata kasa a Najeriya kan tallafin.
Matasan Najeriya
Samu kari