Matasan Najeriya
An shiga tashin hankali a karamar hukumar Ose da ke jihar Ondo yayin da wasu matasa suka lakadawa sarki da dansa dukan tsiya, suka nemi yiwa matar sarki tsirara.
Gwamnan jihar Abia, Alex Otti, ya bukaci diyyar N100bn kan yada wasu bayanai a manhajar Facebook da ke zubar masa da mutunci da wani tsohon kwamishina ke yi.
Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II ya bukaci ba mata dama a siyasa da kuma harkokin kasuwanci inda ya tuna sauyin da ya kawo lokacin da yake gwamnan CBN.
Gwamna Abba Kabir Yusuf ya raba Naira miliyan 807.6 ga matasa 5,384 a Kano, domin su ja jari ko su fadada sana'o'insu. Ya ce burinsa shi ne su dogara da kansu.
Gwamna Abba Kabir Yusuf na jihar Kano ya kaddamar da shirin tallafawa matasa, sama da mutane 5000 a kashin farko za su samu N150,000 kowane daya.
Ana zargin wani dan sanda ya harbe matashin Fasto, Moses Mba yayin da ya je yi wa Gwamnan jihar Cross River, Bassey Otu wa'azi kan shugabanci da tsoron Allah.
A labarin nan, za a ji cewa dattawan Arewa a inuwar Northern Elders Forum sun fara gudanar da taron kwanaki biyu domin tsamo yankin daga matsaloli.
A labarin nan, za a ji cewa Allah Ya karbi ran wani jami'in 'Dan sanda, Aminu Inbrahim, wanda bindiga da ke hannunsa ta kwace kuma ya harbi kansa a ciki.
Wasu da ake zargin yan damfara ne sun yi wa shafin yanar gizo na ma'aikatar ilimin Najeriya kutse, sun wa'lafa wata takarda ta tallafin karatu a kasar Rasha.
Matasan Najeriya
Samu kari