Matasan Najeriya
Rahotanni sun tabbatmar mana da cewa gwamnatin jihar Ogun ta nada mataimaka na musamman kan siyasa guda 1,200 domin inganta alaka da jama’a cikin mulki.
Mutane da dama sun yi ta korafi bayan gwamnatin jihar Delta ta sabunta dokar suturar ma’aikata, ta hana tara gemu mai yawa da wasu kaya da ba su dace ba.
Gwamnatin tarayya ta ce magidanta sama da miliyan 5 sun amfana da shirin tallafim kudi na CCT, wanda ake bai wa masu cin gajiya N25,000 duk wata na watanni uku.
A labarin nan, za a ji cewa hukumar NDLEA reshen jihar Kano ta yi gam da katar da buhunan wiwi a wajen ceton wasu da hadarin mota ya rutsa da su a hanya.
A labarin nan, za a ji cewa hukumar Kwastam ta kasa ta bayyana cewa daruruwan mutane ne su ka nemi guraben aiki tun bayan sun tallata neman aiki a 2024.
An caccaki tsohon hadimin marigayi Muhammadu Buhari, Bashir Ahmad bayan ya caccaki masu kiran yin zanga-zanga irin ta Nepal a Najeriya inda ya ce ba su da kunya.
Yayin da ake ci gaba da zanga-zanga a kasar Nepal, matasa sun ƙone gidan tsohon Firaminista, Jhalanath Khanal, inda matarsa Rabi Laxmi Chitrakar ta ke ciki.
Wani matashi ya yi tattaki daga Ikorodu zuwa Abakaliki na tsawon kwanaki 17 don godiya ga Gwamna Nwifuru, ya samu kyaututtuka ciki har da tallafin N10m.
Hukumar shige da fice ta Amurka ta kori 'yan Najeriya sama da 2,300 a cikin shekaru 11, inda aka sanya Najeriya a kan gaba a yawan 'yan Afirka da aka kora.
Matasan Najeriya
Samu kari