Jami'o'in Najeriya
Tsohon dan takarar shugaban kasa a PDP, Atiku Abubakar ya ce zai koma jami’a bayan ritaya daga siyasa, yana mai bayyana sha’awarsa ga ilimi da haɓaka jarin ɗan Adam.
Gwamnatin Neja ta rufe jami'ar IBB da le Lapai bayan kashe wani dalibi. An rufe jami'ar IBB ne domin bincike kan hakikanin abin da ya faru domin gaba.
Farfesa Nasir Hassan-Wagini na jami'ar UMYU da ya ke sayar da kayan miya, ya shawarci matasa da dalibai da su rungumi sana'o'in hannu maimakon zaman banza.
Cibiyar nazari ta QS ta fitar da jerin fitattun jami'o'in masu nagarta na duniya daga kasashe sama da 100. jami'ar ABU, UNILAG da UI ne suka samu shiga a Najeriya.
An yi ta ce-ce-ku-ce bayan hukumomi a jami'ar Olabisi Onabanjo (OOU) a jihar Ogun ta kakabawa dalibai mata doka kan sanya rigar mama a lokutan jarabawa.
Wani malami a jami'ar Sule Lamido da ke Kafin Hausa a jihar Jigawa, Dr Zaidu Jibril ya lashe kyautar fassara ta duniya ta Sarki Abdallah bin Abdulaziz a Saudiyya
Malaman jami'a sun koka kan rashin samun albashin watan Mayu bayan kusan mako daya da karewar wata. Abdelghaffar Amoka ya ce sun shiga sallah ba albashi.
Kungiyoyin daliban jihar Kano sun bayyana takaicinsu bayan karin sama da 300% na kudin makarantar daliban jami'ar North West, inda suka ce bai dace ba.
Shugaban kasa Bola Tinubu ya nada mutane 61 mukamai a majalisun gudanarwan manyan makaratun Najeriya 36 yayin da yake murnar cika shekara 2 da hawa mulki.
Jami'o'in Najeriya
Samu kari