Jami'o'in Najeriya
An bayyana cewa, kungiyar malaman jami'a ta SSANU za ta shiga yajin aiki a ranar Litinin bisa duba da yadda gwamnati ta gaza biya musu bukatunsu.
Wasu ƴan bindiga da ake zaton masu garkuwa da mutane ne sun yi awon gaba da mataimakiyar darakta da wani jami'in tsaro a asibitin jami'ar Najeriya da ke Enugu.
Yan sanda sun kama wasu dalibai hudu na Jami’ar Jihar Kwara (KWASU) mai suna Malete da suka lakadawa wani abokin karatunsu dukan tsiya har lahira.
Jami’ar Bayero Kano ta baiwa Gwamna Abba Kabir Yusuf darajar girmamawa a bisa namijin kokarinsa na daga darajar ilimi a jihar Kano, a taron yaye dalibai karo na 33.
Rundunar ‘yan sandan jihar Yobe ta kama Mista Adamu Garba Hudu, malami a kwalejin kimiyya da fasaha ta Al-Ma’arif da ke Potiskum kan laifin lalata da dalibai.
Rahotanni sun bayyana cewa rikicin yan kungiyoyin asiri ya yi ajalin dalibi ɗaya yayin da wasu da dama suka ji raunuka a jami'ar fasaha ta tarayya FUTO.
Mambobin Kungiyar Manyan Ma’aikatan Jami’o’in Najeriya (SSANU) da Kungiyar Ma’aikatan da Basa Koyarwa (NASU) sun yi barazanar tsunduma yajin aikin.
Kungiyar malaman jami’o’i ta shiyyar Akure, ta yi Allah-wadai da rashin tallafin da ake ba wa ilimi, ta ce rashin ilimi ne ya jawo yawaitar masu garkuwa da mutane.
Yan sanda sun yi ram da wasu ɗaliban ATBU 2 da wani da ya gama karatu a jami'ar Jos bisa zargin hannu a kisan wasu mutum 3 a kauyen Durum a jihar Bauchi.
Jami'o'in Najeriya
Samu kari