Jami'o'in Najeriya
Wata matashiya yar Najeriya ta samu lambar yabo da kyaututtuka da dama bayan ta kammala karatu da sakamako mai daraja ta farko a jami'ar kasar India.
Kungiyar malaman jami'a ta kasa, ASUU ta gudanar da zanga zanga a dukkan jami'o'in kasar tare da Allah wadai da maganar bashi da gwamnatin Tinubu za ta ba su.
Gwamnatin tarayya ta sanar da rufe kwalejoji 22 na bogi da ba su da rajista da gwamnatin tarayya. Hakan na cikin kokarin yaki da takardun bogi a fadin Najeriya.
Shahararren attajiri a Najeriya, Femi Otedola ya rubuta littafi musamman kan rayuwarsa inda ya bayyana irin ƙalubalen da ya fuskanta tun daga makarantar firamare.
Ana kashe biliyan 2.354 duk wata kan sanatoci 109, wanda ya isa biyan albashin farfesoshi 4,708, yayin da farfesa ke samun kusan 500,000 kacal a wata.
Gwamnatin Najeriya za ta fara ba iyaye tallafin kudi domin mayar da yara makaranta. An bayyana shirin karin kudin tallafin karatu ga dalibai a matakai daban daban
Gwamnatin tarayya ta ƙaddamar da asusun TISSF domin ba ma’aikatan manyan makarantu bashin da ya kai N10m ba tare da ruwa ba, don inganta walwala da ci gaban ilimi.
Gwamnatin tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa, Bola Ahmes Tinubu ta ba sababbin jami'o'i 9 lasisin fara aiki a Kadun, Legas da wasu jihohi 7a Najeriya.
ASUU ta ce malamai na koyar da dalibai cikin yunwa da rashin kayan aiki, ta yi barazanar shiga yajin aiki saboda gwamnati ta gaza cika alkawuran da ta dauka.
Jami'o'in Najeriya
Samu kari