Jami'o'in Najeriya
Yan bindiga sun kai hari kan matafiya a hanyar Sokoto zuwa Kaduna inda suka kashe Farfesa Yusuf Saidu na jami'ar Usman Danfodiyo. Jami'ar ce ta sanar da haka.
Kungiyoyin ma’aikatan jami’o’in Najeriya sun ba gwamnatin tarayya wa’adin mako biyu da ta biya su albashin watanni hudu da ta rike ko ta fuskanci fushin kungiyoyin.
Gwamna Bala Muhammed na jihar Bauchi ya rattaba hannu kan kudirin sauya sunan jami'ar jihar da ke Gadau zuwa Jami'ar Sa'adu Zungur (SAZU), Gadau.
Shugaban kasa, Bola Tinubu ya nada dan takarar gwamna a jihar Kano a karkashin jam'iyyar APC, Nasiru Gawuna mukamin shugaban kwamitin gudanarwa na Jami'ar Bayero.
Dakta Isaac Idahosa wanda ya yi takarar mataimakin shugaban kasa ga Rabi'u Kwankwaso a jam'iyyar NNPP a zaben 2023 da aka gudanar ya samu mukami a kasar Benin.
Gwamnan Legas, Babajide Sanwo-Oluhas ya ba da kyautar N10m ga dalibin da ya yi fice a jami’ar LASU, Olaniyi Olawale, wanda ya kammala da digiri da CGPA na 4.98.
Wasu ƴan bindiga sun farmaki GRA inda suka sace lakcarori biyu ciki har da Farfesa da kuma ɗansa da ke Jami'ar Tarayya a garin Dutsinma da ke jihar Katsina.
Hukumomi a Jami'ar jihar Lagos sun yi martani bayan samun satifiket na digiri a hannun masu siyar da nama a jihar inda suka ce an dade da daukar mataki kan lamarin.
Hukumar shirya jarabawar shiga manyan makarantu (JAMB) ta sanar da fitar da sakamakon jarabawar daliban da ta rike. Dalibai 24,535 za su sake zana jarabawar UTME
Jami'o'in Najeriya
Samu kari