Jami'o'in Najeriya
An fitar da jadawalin manyan jami'o'in duniya na 2025. An bayyana ABU, UI, da wasu 8 a matsayin manyan jami'o'in gwamnatin tarayya guda 10 mafi kyau a Najeriya.
A ranar Alhamis ne gwamnan jihar Gombe, Muhammadu Yahaya, ya kafa wata babbar tawagar tattaunawa da shugabannin ASUU da sauran kungiyoyin kwadago na jami'ar Gombe.
Gwamnatin jihar Jigawa karkashin jagorancin Gwamna Umar Namadi ta amince da sayen jami'ar Khadija kan Naira biliyan 11, za a biya kuɗin a kashi uku.
A wannan labarin, kun ji cewa kungiyar malaman jami'o'i ta kasa ta bayyana damuwa kan yadda gwamnatin tarayya ta ki magance bukatun da su ka mika mata.
Gwamnatin tarayya ta fara shirin hana kungiyar malaman jami'o'i ta kasa (ASUU) shiga yajin aiki. Gwamnatin ta samar da tawagar da za ta yi aiki a kan hakan.
A wannan labarin, za ku ji wani matukin baburin adaidata sahu, Bashir Muhammad ya samu kyaututtuka bayan ya mayar da kayan da aka manta a baburinsa.
A wannan labarin, za ku ji cewa dalibai da malaman jami'ar tarayya ta Gusau (FUG) sun shaki iskar yanci bayan shafe akalla watanni bakwai a hannun yan bindiga.
Bayan shafe tsawon lokaci yana jagorantar makarantar a matsayin mukaddashin shugabanta, Farfesa Mohammed Laminu Mele ya zama shugaban Jami'ar Maiduguri.
Yan sanda sun kama mai garkuwa da mutanen da ya sace budurwa daliba kuma ya kashe ta bayan ya karbi kudin fansa. Ya yanke wasu sassan jikin budurwar.
Jami'o'in Najeriya
Samu kari