Jami'o'in Najeriya
Rahotanni sun nuna cewa an canza ranar taron gwamnatin tarayya da ASUU daga ranar Litinin zuwa ranar Laraba, ana kokarin hana shiga yajin aiki a Najeriya.
Gwamnatin tarayya ta bayyana sunayen jami'o'in kasashen Benin da Togo da ta amince daliban Najeriya su je su yi karatu domin neman digiri da nufin tsaftace ilimi.
Mun tattaro jerin Gwamnoni 7 da suka samu digirin PhD kafin shiga ofis a yau. Akwai gwamnonin jihohin da suka kure boko kafin su sa kafa a harkar siyasa.
Wasu majiyoyi sun tabbatar da cewa jami'an tsaro sun yi nasarar ceto ɗalibai 20 da aka yi garkuwa da su a hanyar zuwa wurin taro kusan mako guda da ya. gabata.
A rahoton nan, za a ji wani dalibin da ke aji na 4 a sashen ilimin kiwon dabbobi, Oluwaseyi Adebay ya fada cikin tafkin kiwon kifi su na cikin da tafiya.
Gwamnatin tarayya ta shirya ganawa da kungiyar malaman jami'o'in Najeriya domin tattaunawa kan bukatunsu da nufin hana su shiga yajin aikin da suka kuduri aniya.
Jama'a na nuna damuwa bayan dalibai likitoci 20 da aka sace a Benue sun yi mako daya a hannun masu garkuwa da mutane, an bukaci N50m kudin fansa.
ASUU ta nuna takaici kan ci gaba da rikon sakainar kashin da gwamnati ke yiwa harkokin ilimi a manyan makarantu, ta sanar da shirin shiga yajin aiki.
Yan bindigar da suka yi garkuwa da ɗaliban jami'o'in Jos da Maiduguri ranar Alhamis sun nemi iyaye da ƴan uwa su biya N50m a matsayin kuɗin fansa.
Jami'o'in Najeriya
Samu kari