Jami'o'in Najeriya
ASUU ta nuna takaici kan ci gaba da rikon sakainar kashin da gwamnati ke yiwa harkokin ilimi a manyan makarantu, ta sanar da shirin shiga yajin aiki.
Yan bindigar da suka yi garkuwa da ɗaliban jami'o'in Jos da Maiduguri ranar Alhamis sun nemi iyaye da ƴan uwa su biya N50m a matsayin kuɗin fansa.
Yan bindiga sun sace dalibai likitoci su 20 a suka fito daga jami'o'in Maiduguri da filato za su tafi Enugu a jihar Benue. Rundunar yan sanda ta tabbatar da lamarin.
Hukumar EFCC ta bayyana cewa shugaban kasa Bola Tinubu ne ya yanke shawarar saka Naira biliyan 50 cikin asusun ba da lamun ilimi na Najeriya (NELFUND).
Kungiyar malaman jami'a, ASUU ta sanar da cewa za ta kara kudin wuta zuwa N80,000 ga daliban jami'a saboda karin kudin wuta da aka musu bayan cire tallafin lantarki.
Asusun ba da lamunin karatu na Najeriya (NELFund, asusun ya sanar da cewa ya tantance karin manyan makarantu 22 mallakin jihohi, kuma dalibai za su iya neman rancen.
Dalibai da dama da suka samu N20,000 daga asusun NELFund matsayin alawus din watan Yuli sun nuna farin cikinsu yayin da suka sayi kayan abinci da kudin.
Hukumar jami'ar Abubakar Tafawa Balewa da ke Bauchi ta tabbatar da rasuwar Naja'atu Hassan, ɗalibar Kwanfuta da ke 300 level bayan ta shiga wankan safe.
Gwamnatin tarayya ta sanar da rage kudaden alawus da take biyan malaman da ke karatu a kasashen waje. Gwamnatin ta ce tabarbarewar tattalin arziki ya jawo haka.
Jami'o'in Najeriya
Samu kari