Jami'o'in Najeriya
Gwamnan Borno, Farfesa Babagana Umaru Zulum ya sauya sunan jami'ar jihar zuwa jami'ar Kashim.Ibrahim, ya kuma ba da umarnin raɗawa tituna sunaye.
Sanata Barau Jibrin ya dauki salon Kwankwasiyya wajen tura dalibai karatu jami'o'i. Barau ya tura dalibai 70 Indiya yanzu kuma zai tura daibai 300 jami'o'in Najeriya
An tabbatar da cewa tsohon shugaban Jami'o'in Abuja da Sokoto, Farfesa Nuhu Yaqub ya riga mu gidan gaskiya a jiya Asabar 4 ga watan Janairun 2024
Malamai da ma'aikata karkashin JAC sun shiga yajin aiki a Bauchi, inda suka bukaci a aiwatar da tsarin albashi na CONPCASS da CONTEDISS. An rufe manyan makarantu.
Jami'ar Abuja ta yi sabuwar shugaba bayan majalisar gudanrwarta ta amince da nadin Farfesa Aisha Maikudi. Nadin na ta zai yi aiki ne na tsawon shekara biyar.
Shugaba Bola Tinubu ya amince a kafa jami'ar tarayya a Kudancin Kaduna domin ci gaban ilimi. Mataimakin Shugaban kasa, Kashim Shettima, ya bayyana hakan.
Malamin adinin musulunci a Najeriya, Sheikh Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo ya samu karin matsayi zuwa Farfesa daga jami'ar Bayero ta Kano a yau Juma'a.
Rundunar ƴan sanda ta tabatar da nutuwar ɗaliban Jami'ar OOU 3 a wani mummunan hatsarin mota da ya afku jiya Juma'a, wasu mutum 2 na kwance a asibiti.
Rahotanni sun tabbatar da cewa wasu da ake zargin masu kwacen mota ne sun bindige lakcara, Dr. Fabian Osita da ke koyarwa a Jami'ar Nnamdi Azikiwe a Anambra.
Jami'o'in Najeriya
Samu kari