
Albashin ma'aikatan najeriya







Gwamnonin jihohi 36 za su kashe kudi har N3.87tn kan albashin ma'aikata a shekarar 2025. Hakan na zuwa ne bayan karin albashin N70,000 da aka yi.

Malaman Ebonyi sun shiga yajin aikin sai baba-ta-gani bayan wasu shugabannin kananan hukumomi sun gaza biyan albashin watanni uku na malaman firamare.

Gwamnatin jihar Sokoto ta yi magana kan lokacin fara biyan sabon mafi karancin albashi. Ta ce za ta fara biyan ma'aikatan sabon albashin daga watan Janairun 2025.

Gwamnatin jihar Oyo karkashin jagorancin Gwamna Seyi Makinde ta cika alkawarin da ta daukarwa ma'aikata inda ta fara biyan sabon mafi karancin albashi.

Gwamnatin Kano ta jaddada aniyarta na tabbatar da biyan dukkanin 'yan fansho hakkokinsu kamar yadda ta yi alkawari kafin a zabe ta a shekarar 2023.

Tsofaffin ma'aikatan CBN da aka kora daga bakin aiki sun garzaya kotu su na kalubalantar yadda babban bankin ya saba doka wajen korarsu ba bisa ka'ida ba.

Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde ya faranta ran ma'aikatan gwamnati yayin da ake bankwana da shekarar 2024. Gwamna Makinde ya cika alkawarinsa kan albashi.

Gwamnatin jihar Zamfara ta faranta ran ma'aikata yayin da ake shirin bankwana da shekarar 2024. Gwamnatin ta amince da biyan ma'aikata albashin watan 13.

Gwamnaan jihar Ebonyi, Francis Nwifuru, ya ba shugabannin kananan hukumomi wa'adi domin su biya ma'aikatan da ke karkashinsu hakkokin da suke bin bashi.
Albashin ma'aikatan najeriya
Samu kari