Albashin ma'aikatan najeriya
Shugaban NLC, Joe Ajaero, ya ce albashin Naira miliyan daya ba shi da amfani muddin Naira ba ta da daraja, inda ya bukaci gwamnati ta magance hauhawar farashin kaya.
An shiga farin ciki da Gwamna Inuwa Yahaya ya amince da biyan cikakken sabon mafi karancin albashi ga ma'aikatan ƙananan hukumomin Gombe tun daga watan Mayu 2026.
A yau wa'adin da gwamnati ta bayar domin cike bayanan haraji da Bola Tinubu ya sanya a karkashin dokar haraji zai kare. Ana so duk mai samun kudi a cika dokar.
Kungiyar kwadago sun bukaci karawa ma'aikatan gwamnati albashi da zai kai N154,000, karin kashi 120 cikin 100 saboda wahalar rayuwa da ma'aikata ke fuskanta.
Shugaba Tinubu ya amince da ƙarin albashin sojoji. Rundunar soji za ta ɗauki sababbin dakaru 28,000 tare da tura jiragen yaƙi zuwa jihar Benuwai.
Majalisar zartarwa ta kasa (FEC) ta amince da sabon tsarin giratuti ga ma'aikatan gwamnatin tarayya da suka yi ritaya. Sabon tsarin zai fara aiki a Janairun 2026
Ma'aikatar Lafiya ta umarci dakarocin da suka shafe shekaru 8 a matsayinsu, su yi ritaya nan take. Dole su miƙa kadarori sannan a dakatar da albashin su.
A labarin nan, za a ji cewa wasu daga cikin ma'aikatan Najeriya sun fara cin gajiyar wani bangare na dokokin haraji da gwamnatin Bola Tinubu ta zo da su.
Minista Nyesom Wike ya aika wa shugabannin JUAC takardar gargaɗin tura su gidan yari bayan sun ƙi janye yajin aikin da suka shiga duk da umarnin kotu.
Albashin ma'aikatan najeriya
Samu kari