
Albashin ma'aikatan najeriya







CBN ya rika biyan alawus na fiye da N100bn ga ma’aikata a kasar da ake karbar albashin N38, 000. Ma’aikata sun lakume alawus da bashin Biliyoyi daga 2016-22

Yanzu muke samun labarin yadda likitocin Najeriya ke shirin fara zanga-zangar da ba a taba gani ba. An ruwaito cewa, dama tun farko sun shiga yajin aiki a kasa.

Shugaban Majalisar Dattawan Najeriya, Godswill Akpabio, ya bayyana cewa albashin da ake bai wa 'yan majalisun ba ya Isarsu Wajen biyan buƙatun mutanen da suke.

Shugaban Kasa Tinubu ya tabbatarwa yan Najeriya cewa karin albashi mafi karanci na nan tafe nan gaba, shugaban kasar ya furta hakan ne a jawabinsa ranar Litinin

Yadda ake cewa iya kudinka iya shagalinka, to yanzu za a zo iya wahalarka, iya kudinka. Dr Folasade Yemi-Esan ta ce ana kokarin fito da wannan tsari nan da 2025

Ganin an janye tsarin tallafin mai, Gwamnatin Kwara ta fito da shirin biyan N10, 000 da ba ma’aikatan asibiti alawus, raba abinci kuma a tallafawa ‘yan kasuwa.

NULGE, kungiyar ma'aikatan kananan hukumomi a Najeriya ta yi Allah wadai da halin ko in kula da gwamnatocin jihohi ke nuna wa mambobinta game da albashinsu.

Shugaban Majalisar Dattawan Najeriya, Sanata Godswill Akpabio, ya jaddada aniyar gwamnatin Shugaba Bola Tinubu na ganin ta kara albashin ma'aikatan Najeriya.

'Yan majalisar Wakilai sun bukaci karin albashi da alawus don rage radadi tun bayan cire tallafin man fetur a kasar, sun bayyana yadda suke cin bashi a wata.
Albashin ma'aikatan najeriya
Samu kari