Albashin ma'aikatan najeriya
Ma'aikatan tarayya sun bukaci a kara albashi daga ₦70,000 zuwa ₦300,000 saboda tsadar rayuwa da kuma rashin cika alkawarin da gwamnati ta yi a baya.
Gwamnan jihar Delta Sheriff Oborevwori ya ce albashinsa N503,000 ne, yayin da manyan sakatarorin gwamnati ke samun N900,000, wasu kuma har N1m suke samu.
A labarin nan za a ji cewa hukumar yaki da cin hanci da rashawa mai zaman kanta ta ICPC ta tabbatar da samun bayanai a kan wasu ma'aikatan bogi a Najeriya.
A labarin nan za a ji cewa gwamna Nasir Idris na jihar Kebbi ya ce gwamnatinsa za ta rike ma'aikata na tsawon watanni kafin FAAC ta tura mata kudi.
Kungiyoyin NLC da TUC sun bukaci gwamnatin tarayya ta kara mafi karancin albashin ma’aikata zuwa N500,000, yayin da wa’adin karin N70,000 ya kare a watan Yuli.
Ma’aikatan gwamnati sun bai wa gwamnatin tarayya wa’adin ranar 11 ga Agusta, 2026, domin biyan basussukan alawus da sauran hakkoƙinsu. Sun yi barazana.
Tsohon Janar John Enenche ya bukaci gwamnati ta ƙara mafi ƙarancin albashin sojojin Najeriya zuwa N250,000, yana mai cewa N100,000 bai dace da tsadar rayuwa ba.
EFCC ta karyata jita-jitar daukar ma’aikata a boye, tana mai gargadin jama’a su guji yada labarin karya da kuma damfara ta hanyar tallan ayyukan bogi.
Gwamnatin Kano za ta tura wa wani ma'aikacin ta giratuti sai aka samu akasin aka tura kudin Neja. Yanzu mutumin da ya ga kudi a asusun sa ya sanar da Kanawa.
Albashin ma'aikatan najeriya
Samu kari