Fadar shugaban kasa
A labarin nan, za a ji cewa Hon Gudaji Kazaure ya bayyana mamaki a kan yadda wasu daga cikin yan majalisa suka gaza takawa gwamnatin tarayya burki.
Tsohon hafsun tsaron Najeriya kuma ministan tsaro a yanzu, Janar Chiristopher Musa mai ritaya ya bayyana yadda aka so harbe shi a yunkurin juyin mulki.
Rundunar tsaron Najeriya ta tabbatar da yunkurin juyin mulki a Najeriya. An samu sunayen mutum 40 da aka kama bisa yunkurin kifar da Bola Tinubu.
Iyalan sojojin Najeriya 16 da aka kama kan zargin yunkurin juyin mulki sun roki shugaba Bola Ahmed Tinubu da ya sassauta musu saboda halin da 'ya'yansu ke ciki.
Kwamitin gyaran haraji na shugaban kasa ya tabbatar da cewa jihohi 11 sun amince da dokar soke karbar haraji a hannu, tare da rage kananun harajin da ake karba.
Sanata Ali Ndume ya soki mutanen da ke kewaye da shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, ya ce sun kange shi daga fahimtar asalin abin da ke faruwa a Najeriya.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnati ta ware kudin da za a yi amfani da su wajen samar da hasken wutar lantarki mai amfani da hasken rana a fadar Shugaban kasa.
Jami'an sojin Najeriya 16 da aka kama bisa zargin yunkurin juyin mulki wa Bola Ahmed Tinubu za su fuskanci hukuncin kia idan kotu ta tabbatar da laifinsu.
Bitar lokuta 3 da Shugaba Tinubu ya yi tuntube: a Kaduna (2021), Abuja (2024), da kuma kasar Turkiyya yayin gudanar da ayyukansa na shugaban kasa.
Fadar shugaban kasa
Samu kari