Fadar shugaban kasa
Bola Ahmed Tinubu ya janye sunan tsoho gwamnan Kebbi daga jerin jakadun da aka tura zuwa Turkiyya bayan ayyana sunan shi da farko. Shugaban kasa ya lashe aman shi.
Tsohon gwamnan Ekiti, Ayodele Fayose, ya bayyana ganawar Shugaba Bola Tinubu da Gwamna Seyi Makinde, wanda ya jaddada goyon bayansa ga Nyesom Wike.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya karbi bakuncin gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde da yammacin ranar Alhams, sun shiga ganawar sirri a fadar shugaban kasa.
Rahotannin da ke shigowa sun nuna cewa shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya shirya ganawa da jagoran NNPP na kasa, Dr. Rabiu Musa Kwanwaso a Aso Villa.
A labarin nan, za a ji cewa alkaluma daga hukumar RMAFC sun bayyana wa 'yan Najeriya adadin kudin da ake biyan Shugaban Kasa da sauran jami'a a matsayin albashi.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya warware suk wata matsala da ta hana Gwamna Abba Kabir Yusuf shiga APC a ganawar da suka yi a fadarsa da ke Abuja.
Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf ya gana da Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu. Sun tattauna batutuwan tsaro, matar da aka kashe da 'ya'yanta a Kano da ayyukan cigaba.
Fadar shugaban kasa ta bayyana cewa Shugaba Tinubu ya karbi bakuncin Gwamna Abba Kabir Yusuf, amma dai ba ta yi bayanin abin da suka tattauna ba.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya karbi bakuncin Gwamna Abba Kabir Yusuf na Kano a Aso Rock Villa yayin da jita-jitar sauya shekarsa ke kara karfi.
Fadar shugaban kasa
Samu kari