Fadar shugaban kasa
Mataimakin shugaban kasa, Sanata Kashim Shettima ya ba wata budurwa, Joy Ogah damar zama mataimakiyar shugaban kasa na rana daya. Ta yi magana kan ilimin mata.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya taya madugun Kwankwasiyya, Dr. Rabiu Musa Kwankwaso murnar cika shekara 69 a duniya, ya ce har yanzu jagoran NNPP abokinsa ne.
Tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo, ya taba fuskantar yunkurin juyin mulli lokacin da yake kan mulkin farar hula. An cafke sojojin da ake zargin suna da hannu.
Gwamnan jihar Anambra, Charles Soludo ya yi magana kan masu neman ballewa daga Najeriya. Gwamnan ya yi magana kan masu neman a saki Nnamdi Kanu na IPOB.
Jirgin shugaban kasa da aka saka a kasuwa ya safe wata hudu a kasuwa ba tare da samun mai saye ba har yanzu. Bola Tinubu ne ya sanya jirgin a kasuwa.
Fada shugaban kasa ta yi magana kan tazarcen Shugaba Bola Tinubu a zaben shekarar 2027 da ake tunkara. Ta bayyana cewa ba dan siyasar da zai iya kalubalantarsa.
An sake rashin malamin addinin Kirista, Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya aike da sakon ta’aziyya ga cocin Katolika da al’ummar Kirista bisa rasuwar Fasto Michael Fagun.
Mahaifin marigayi Bilyaminu Bello da Maryam Sanda ta hallaka ya yi magana bayan afuwar shugaban kasa, Bola Tinubu inda ya ce tun tuni ya yafe masa.
A labarin nan nan, za a ji cewa shahararren mai garkuwa da mutanen nan, Kelvin Oniarah Ezigbe, da ya sace fitaccen lauya, Mike Mike Ozekhome (SAN) ya samu sassauci.
Fadar shugaban kasa
Samu kari