Fadar shugaban kasa
Fadar shugaban kasa ta bayyana abin da ya faru shugaba Bola Ahmed Tinubu har ya kusa faduwa a ziyarar aikin da ya kai a kasar Turkiyya, yana cikin koshin lafiya.
A labarin nan, za a ji cewa hadimin Shugaban Kasa, Daniel Bwala a bayyana abubuwan da suka kai Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu zuwa kasar Turkiyya.
Wasu rahotanni daga fadar shugaban kasa sun nuna cewa Shigaba Bola Tinubu na duba yiwuwar kafa karin jiha daya a yankin Kudu maso Gabashin Najeriya.
Wata kungiyar rajin kare dimokuradiyya a jihar Nasarawa ta ce sojojin da aka tsare bisa zargin shirya juyin mulki a Najeriya ba su da lafiya, ana so a sake su.
Fadar shugaban kasa ta warware zare da abawa kan rikicin siyasar Rivers. Ta bayyana matsayin Gwamna Siminalayi Fubara da Nyesom Wike a jihar mai arzikin mai.
Bola Ahmed Tinubu ya janye sunan tsoho gwamnan Kebbi daga jerin jakadun da aka tura zuwa Turkiyya bayan ayyana sunan shi da farko. Shugaban kasa ya lashe aman shi.
Tsohon gwamnan Ekiti, Ayodele Fayose, ya bayyana ganawar Shugaba Bola Tinubu da Gwamna Seyi Makinde, wanda ya jaddada goyon bayansa ga Nyesom Wike.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya karbi bakuncin gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde da yammacin ranar Alhams, sun shiga ganawar sirri a fadar shugaban kasa.
Rahotannin da ke shigowa sun nuna cewa shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya shirya ganawa da jagoran NNPP na kasa, Dr. Rabiu Musa Kwanwaso a Aso Villa.
Fadar shugaban kasa
Samu kari