Fadar shugaban kasa
Gwamnatin tarayya ta karyata cewa ta ware Arewa ta Yamma daga shirin rage kudin wankin koda. Ma'aikatar lafiya ta lissafa jihohi 11 da aka kaddamar da shirin.
Rahoton Amurka ya nuna damuwa kan mafi karancin albashi na N70,000 ga ma'aikatan Najeriya. Ta yi magana kan tsaro, shari'a da wasu matsalolin Najeriya.
A labarin nan, za a ji gwamnatin tarayya ta bayyana cewa kuɗin da ake biyan masu rike da madafun iko, kamar Shugaban Kasa zuwa Ministoci da ƴan majalisu ya yi kaɗan.
Fadar shugaban kasa ta ware mai ba shugaban kasa shawara kan tsaro, Malam Nuhu Ribadu inda ta jero abubuwan alheri da ya yi cikin wata 25 da ya yi a ofishinsa.
Jita-jitar shugaban kasar Najeriya, Bola Ahmed Tinubu ta dauki hankalin yan Najeriya a yan kwanakin nan, manyan mutane da yan siyasa sun karyata lamarin.
Gwamnatin tarayya ta ƙaddamar da asusun TISSF domin ba ma’aikatan manyan makarantu bashin da ya kai N10m ba tare da ruwa ba, don inganta walwala da ci gaban ilimi.
Gwamnatin tarayya ta ce gyaran gadar Third Mainland zai ci Naira tiriliyan 3.8, sabuwar gini 3.6, FEC ta amince da gyaran gadoji da dama a Najeriya cikin gaggawa.
Gwamnatin tarayya ta amince da kashe N142.02bn don gina tashoshin bas na zamani a jihohi 6 domin inganta sufurin kasa, tsaro da bunkasa tattalin arziki.
Hadimin shugaban kasa, Daniel Bwala ya bayyana kwarin gwiwa da tabbacin cewa Shugaba Bola Tinubu ne zai samu nasara a zaben shugaban kasa na 2027.
Fadar shugaban kasa
Samu kari